
Author's articles







Cikakkun sunayen filaye 165 da ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya soke takardun filayensu sun bayyana. Peter Obi cikin wadanda aka kwace filayensu.

Wata matashiyar budurwa yar Najeriya ta saki hotunan wani katafaren gida a Twitter sannan ta yi ikirarin cewa miliyan 1.5 za a siyar da shi. Mutane sun yi martani.

Wata matashiya yar Najeriya ta karaya yayin da saurayinta ya fatattaketa daga gidansa. Ta fashe da kuka wiwi sannan tana ta turjiya yayin da yake tura ta.

Rundunar tsaro ta farin kaya, DSS, ta karyata ikirarin cewa jami’anta sun kama daya daga cikin alkalan kotun zabe da suka yanke hukunci kan zaben gwamnan jihar Kano.

Dakarun rundunar sojojin Najeriya sun yi nasarar halaka yan bindiga biyar a jihar Zamfara tare da ceto dalibai da aka yi garku wa da su a jami'ar tarayya ta Gusau.

An wallafa wani bidiyo a dandalin X wanda aka fi sani da Twitter da Facebook inda aka gano mace tana zukar hayaki da rawa. An yi ikirarin matar Hannatu Musawa ce.

Nyesom Wike, ministan babban birnin tarayya ya soke filayen wasu tsoffin gwamnoni uku da suka yi mulki a karkashin inuwar jam’iyyar PDP. Peter Obi na cikinsu.

Wani dan China ya yi wa budurwarsa yar Najeriya ciki kuma ta haifi yaro da ke kama da yan kasar China wanda ya gudu ya barsu yayin da ya koma kasarsa.

Wani bidiyo da ke yawo a soshiyal midiya ya nuno wata matashiyar budurwa wacce ke jin bakin muryoyi a kunnuwanta. Jama’a sun girgiza sosai da bidiyon.
Aisha Musa
Samu kari