Aisha Musa
9376 articles published since 09 Agu 2016
9376 articles published since 09 Agu 2016
Tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar ya tafi Akure, babban birnin jihar Ondo domin jagorantar gangamin kujerar gwamnan PDP a jihar dake makwabtaka wato jihar Ekiti, hakan yayi daidai da zuwan su Tinubu ma sai suka hade.
Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna kuma tsohon shugaban jam’iyyar PDP, Sanata Ahmed Makarfi, ya bayyana kudirin sa na tsayawa takarar shugabancin kasa. Makarfi dai zai nemi wannan kujera ne a karkashin lemar jam’iyyar adawar kasar PDP.
Kamar yadda kuka sani ana cigaba da takun saka tsakanin sufeto janar na yan sanda da shugaban majalisar dattawa Sanata Bukola Saraki. Hakan ya samo asali ne sakamakon zargin Saraki da ake yi kan yan fashin Offa da aka kama.
A ranar Lahadi 17 ga watan Yuni, wani magidanci da iyalansa sun gamu da ajalinsu sanadiyan hatsarin mota day a cika da su. Mutumin da aka ambata da suna Kamalu, na tare da matarsa Surayya da 'ya'yansu biyu 'yan mata.
Yan makonni kadan bayan gwamnatin tarayya ta haramta kodin, an kama wani mai hada magunguna na bogi kuma dilan miyagun kwayoyi, Nura Aliyu, dauke da maganin kodin kwali shida da kuma kwalaye 142 wanda babu komai a Katsina.
Allah ya azurta jarumar fim din Hausa marigayiya Hauwa Maina da samun jika daga yarta Maryam. Rahotanni sun kawo cewa a lokacin da ake jimamin rasuwar Hauwa yarta Maryam Bukar Hassan ta kasance dauke da tsohon ciki.
Duk musulmin da ya yi azumin watan Ramadan, an so ya cika azumin da sallar Idi. Al'umman Musulmi kan raya washen garin ranar kammala azumin Ramadana, inda akeyin gagarumin biki domin godiya ga Allah madaukakain sarki.
Mutanen Jamhuriyar Nijar, sun kammala azumin watan Ramadana, bayan an shaida ganin jaririn watan Shawwal cikin garuruwa da dama a kasar. Da yammacin ranar Laraba, 13 ga watan Yuli ne al'ummar kasar suka kai azumi na 29.
Gwamnatin shugaban kasa Muhammadu na cigaba da farautan barayin gwamnati da ake zargi da wawure kudin kasa a lokacin da suke rike da kujerar mulki. Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta jajirce wajen ganin ta binciki gwamnonin.
Aisha Musa
Samu kari