Aisha Musa
9376 articles published since 09 Agu 2016
9376 articles published since 09 Agu 2016
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya bayar da tallafin naira miliyan 10 ga mutanen da guguwar iska ya cika da su a jihar Bauchi. A kwanan nan ne annobar guguwar iska ya cika da mutanen jihar Bauchi inda ya yi barna.
Rahotanni sun kawo cewa wasu yan bindiga sun kai hari kauyen Bagiwa dakekaramar hukumar Mani, jihar Katsina sannan sun kashe daliban jami’a guda biyu. Maharan sun kuma jikkata mutum daya tare da sace wani, dukkansu daliban jami’a
Wani mai yin aski dake zaune a Abuja wanda aka ambata da suna Alfred Umoh, ya je shafin zumunta domin gabatar da wata bukata a shugaban kasa Muhammadu Buhari. Yace maimakon yin kasafin N86m na aski shi ya dauki nauyi yi masa aski.
Wani Sanata da ya hau kujerar mukami sau uku, Bukar Abba Ibrahim yace a shirye yake ya kara da Gwamna Ibrahim Gaidam wajen neman kujerar sanatan Yobe maso gabas a 2019. Yace majalisar dattawa ba wajen yara bane.
A ranar Juma’a, 22 ga watan Yuni, rundunar yan sandan Kaduna ta sanar da kamun yan kungiyar Shi’a tara akan harin da aka kaiwa jami’an yan sanda a jihar. Kwamishinan yan sandan jihar, Mista Austin Iwar, ya bayyana hakan.
Shahararriyar jarumar nan ta shirya fina-finan Hausa, Hadiza Aliyu Gabon na shirin kwancewa wasu mutane dake rike da kudinta zani a kasuwa. Bisa ga sakonnin da jarumar ta fitar, tace duk wani mai rike da kudin ta ya shirya biya
Firai ministar kasar New Zealand Jacinda Ardern ta samu 'karuwar 'ya mace ta farko mai nauyin kilogram 3.31. Hakan ya sa ta kasance shugabar kasa ta biyu a zamanin nan da ta haihu a lokacin da take kan karagar mulki.
A daidai lokacin da guguwar iskar zaben 2019 ke dada kadowa, yan siyasa na cigaba da gyara kwanjinsu don ganin sun haye kujerun da suke nema. Haka zalika jam’iyyu na kokarin ganin kwarzon da zasu tsayar da zai iya kayar da Buhari.
Wasu yan uwa sun gudu da yaronsu bayan wani malamin Faransa ya wanka masa mari a lokacin addu’a. A cewar UK Daily Mail, yaron ya ki yin shiru a lokacin addu’an, inda hakan ya fusata malamin, inda ya wanka masa mari da hannunsa.
Aisha Musa
Samu kari