Aisha Musa avatar

Aisha Musa

Aisha Musa 'yar jarida ce wacce ta kwashe shekaru biyar tana aikin gogewa a harkar yada labarai. Ta kammala karatun ta a Jami'ar Ibrahim Badamasi Babangida (IBB Lapai) a shekarar 2014 tare da digirin farko a fannin Tarihi. Aisha Editan Hausa ce wacce ke amfani da kwarewa da kwazonta don karfafawa wasu gwiwar yin aiki tukuru don cimma nasara. Ta karbi lambar yabo na gwarzuwar shekarar 2021 a bangaren Hausa na Legit. Za ku iya aika mata sakonnin imel ta adireshinta aisha.musa@corp.legit.ng

9376 articles published since 09 Agu 2016

Author's articles

Kwamitin sasanci na APC ta sanya ranar fara zama
Kwamitin sasanci na APC ta sanya ranar fara zama
Labarai

Kwamitin sasanci da kawo zaman lafiya wanda uwar jam’iyyar All Progressive Congress, (APC)ta kafa a yankin arewa maso gabas karkashin jagorancin Gwamnan jihar Nasarawa, Alhaji Tanko Alhamakura ta fara aikin da aka sanya ta.

Wata mata ta damfari dan majalisar wakilai N15m
Wata mata ta damfari dan majalisar wakilai N15m
Labarai

An gurfanar da wata mata mai shekara 37, Amarachukwu Chineke, wacce aka zarga da damfarar dan majalisar wakilai, mai wakiltan mazabar Idah da ke jihar Kogi, Emmanuel Egwu, $49,800, a gaban kotun majistare da ke Igbosere, Lagas.

Masu zafi

Masu tashe

Manyan labarai