Aisha Musa
9376 articles published since 09 Agu 2016
9376 articles published since 09 Agu 2016
Rahotanni da ke Zuwa sun kawo cewa mai martaba sarkin Deba ya dakatar da wasu Hakimai biyu da ke karkashin masarautar sa sakamakon gudanar da taron yi wa shugaban Kasa Muhammadu Buhari addu’o’i a garuruwan su da suka yi.
Majalisar dokokin Najeriya ta aika sammaci ga jakada kasar Amurka a Najeriya, Mista Stuart Symington kan zargin hana yan Najeriya da yawa biza. Gayyatar ya biyo ban wani korafi da lauya mai kare hakkin jama’a, ya aike ga majalisar
Yayinda yan Najeiya ke shirin zaben 2019, jam’iyyar All Progressives Congress (APC) mai mulki a jihar Ogun ta rasa akalla mambobinta sama da 26 a majalisar dokokin jihar inda suka koma jam’iyyar Allied Peoples Movement (APM).
Sanata mai wakiltan yankin Nasarawa ta yamma a majalisar dokokin kasar, Abdullahi Adamu, ya bayyana cewa Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya cika dukkanin alkawaran zaben da ya dauka tare da habbaka tattalin arziki da kuma tsaro.
Kungiyar kwallon kafar Najeriya ta mata (Super Falcons) ta yi nasarar lashe gasar cin kofin kwallon kafa na nahiyar Afrika. Kungiyar ta samu wannan nasara ne a yau, Asabar, bayan fafatawa a wasan karshe da kasar Afrika ta kudu.
Rahotanni da muka samu sun kawo cewa wata sabuwar kungiya ta masu ikirarin wa'azin musulunci dauke da miyagun makamai, ta bulla a cikin jihar Sakoto daga jamhuriyyar Nijar mai makwabtaka da kasar, sannan suna horar da yara a daji.
Wasu daga cikin mambobin jam’iyyar All Progressives Congress (APC) daga jihohin Kano, Katsina da kuma Kaduna da suka sauya sheka zuwa jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) sun bayyana cewa sun yi danasanin zabar Shugaba Buhari.
Kakakin ‘yan sandan jihar Legas, CSP Chike Oti ne ya sanar hakan a a ranar Laraba, 28 ga watan Nuwamba, inda ya ce jami’ansu masu yaki da garkuwa da mutane ne suka cafke matasan a ranar Talatar da ta gabata da misalin karfe 8:30.
Majalisar dattawan Najeriya ta ba kwamitinta da ke kula da Zirga-zirgar Jiragen Ruwa (NPA) kwanaki uku don ya gano inda wasu tarin kudade har naira biliyan 177 da NPA ta ki zubawa a aljihun gwamnatin tarayya suke.
Aisha Musa
Samu kari