Aisha Musa
9376 articles published since 09 Agu 2016
9376 articles published since 09 Agu 2016
Sama da mata 1000 ne suka yi zanga-zanga a ranar Talata, 12 ga watan Maris a Ofishin INEC da ke Sokoto inda suka bukaci hukumar da ta bayyana Tambuwal a matsayin zababben gwamnan jihar ba tare da bata lokaci ba.
An haifi Injiniya Abdullahi Alhaji Sule a ranar 26 ga watan Disamba a garin Gudi Station, yaammancin Akwanga da ke jihar Nasarawa. Mahaifinsa ne Hakimin garin yayinda kakansa ya kasance Sarkin garin Gudi.
A yau Asabar, 9 ga watan Maris ne ake gudanar da zaben gwamnonin jihohin Najeriya da na yan majalisar dokokin jiha. Don haka hukumar zabe mai zaman kanta ta tanadi akwatuna biyu daya murfinsa na da launin ja da kuma mai baki.
Ana tabka gumurzu a tsakanin yan takarar jam’iyyar Progressives Congress (APC) da na Peoples Democratic Party (PDP) a jihohi irin su Kano, Lagas, Sokoto da kuma Kaduna a zaben gwamnoni da ya gudana a jiya Asabar, 9 ga watan Maris.
Hajiya Rakiya Adamu-Amadodo, babbar yayar Shugaban kasar Muhammadu Buhari da ta rage a ranar Asabar, 9 ga watan Maris ta gudanar da aikin da ya rataya a wuyanta a matsayinta na yar kasa mai yanci inda ta kada kuri’ arta na zaben
Wani mamba a majalisar dokokin jihar Adamawa, Adamu Kwanate (APC- Nasarawo/Binyeri) ya mutu. Kwanate a mutu a ranar Laraba, 6 ga watan Maris kwanaki hudu bayan wani dan majalisa, Abubakar Abdurahman (ADC-Mubi South) ya mutu.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ba yan Najeriya tabbacin cewa zai kara zage damtsen aiki sosai a wannan karon domin magance kalubalen da kasar ke fuskanta. Da yake Magana da shugabanin kungiyar Arewa wato Arewa Consultative Foru
Labarin mutuwar Bala Haruna, dan asalin jihar Bauchi wanda ya kasance babban masoyin Shugaban kasa Muhammadu Buhari yayi fice a ranar Talata, 5 ga watan Maris. Haruna ya sha alwashin kwashe mintuna 10 a cikin kwata sannan ya sha
Shugaban kasa Muhammadu Buhari yayi alkawarin komawa Daura, bayan kammala mulkinsa na biyu. Buhari yace zai koma da zama a gidansa da zaran y agama mulkinsa,. Ya bayyana akan ne a lokacin da ya karbi bakuncin sarakunan gargajiya.
Aisha Musa
Samu kari