Aisha Musa
9376 articles published since 09 Agu 2016
9376 articles published since 09 Agu 2016
Wasu yan bindiga a ranar Lahadi, 25 ga watan Agusta, sun kai hari ofishin yan sanda na Ikirike a jihar Enugu. Kakakin yan sandan jihar, Ebere Amaraizu, wanda ya tabbatar da afkuwar al’amarin, ya bayyana cewa sun zo ne a siga na m
Shugaban kasa Muhammadu Buhari a ranar Juma’a, 23 ga watan Agusta ya gana da sarakunan gargajiya daga yankin Arewacin kasar. An fara ganawan ne da misalin karfe 11:30 na safe a majalisar Fadar Shugaban kasa.
Sabuwar ministar harkokin mata da ci gaba jama’a, Pauline Tallen, ta bayyana cewa za a ga sauye-sauye masu inganci a ma’aikatar domin ci gaban mata, yara da kuma marasa galihu a kasar.
Har yanzu mazauna Hotoro Layin Mai Allo da Yandodo Hotorol a yankin karamar hukumar Nasarawa da ke jihar Kano, na cike da mamaki akan kamun Hamisu Bala Wadume, wani gawurtaccen mai garkuwa da mutane da akayi a makwabtansu.
Wani dan fashi mai shekara 20 da aka ambata da suna Aliu Musa, ya bayyana a ranar Laraba, 20 ga watan Agusta, cewa sau daya ya taba ganin jirgin sama tana sauke ma maigidansa makamai a jejin Dinya a Karamar Hukumar Kankara dake ji
Shugaban ma’aikatan tarayya wacce ke tsaka mai wuya, Misi Winifred Oyo-Ita, a ranar Laraba, 21 ga watan Agusta ta yi bayyanar bazata a fadar Shugaban kasa da ke Abuja. Fadar Shugaban kasa na shirin rantsar da sabon majalisa a yau.
Gwamnatin tarayya karkashin jagorancin Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ta ce tana duba yiwuwar kama wasu jami'ai da ta ke zargi da hannu a wani hukunci da kotun kasar Birtaniya ta yanke, inda ta bukaci sai ta biya wani kamfani tsa
Rahotanni sun kawo cewa anyi asarar dimbin dukiya da gidaje masu yawa a garin Minna, babbar birnin jihar Niger, sakamakon ballewar ruwan sama kamar da bakin kwarya, wanda ya haddasa ambaliyar ruwa.
A ranar Laraba, 14 ga watan Agusta, ne dai Shugaba Muhammadu Buhari ya rattaba hannu a kan dokar sauya tsarin gidan yari. Hakan ya haifar da canja wa hukumar ta gidajen yari suna, zuwa hukumar gidajen gyara halayen ‘yan Najeriya.
Aisha Musa
Samu kari