Aisha Musa
9376 articles published since 09 Agu 2016
9376 articles published since 09 Agu 2016
Shugaban kasa Muhammadu Buhari a jiya Laraba, 25 ga watan Satumba, ya jinjina wa gidauniyar Bill and Melinda Gates Foundation tare da gidauniyar Aliko Dangote akan taimako da ayyukan ci gaba da suke gudanarwa a Najeriya.
Kotun sauraron kararrakin zabe na majalisar dokokin jiha da ke zama a Sokoto, a ranar Laraba, 25 ga watan Satumba, ta jaddada zaben mambobin majalisar dokokin jihar Sokoto, da ke wakiltan mazabar Gada ta yamma, Hon. Kabiru Dauda d
An kama wani dan Najeriya mai suna Samson Maxwell, bayan an same shi dauke da damin hodar iblis a Pune, wani birni a kudancin Indiya da ke Maharashtra.
Rahotanni sun kawo cewa wani limamin coci ya tsere inda ya shiga wasan buya, bayan yayi ma yarinya yar shekara 12 fyade a jihar Edo. Limamin cocin mai suna Pastor Marvelous Odalo Eranto-Eranto na fuskantar suka bayan an kama shi
Hukumomin kasar Pakistan sun kama wani mutum mai suna Mohammed Tahir Ayaz dan shekaru 26, tare da matarsa Ikra Hussain yar shekara 20, daga Huddersfield, West Yorkshire a filin jirgin sama na Sialkot.
Yawan kudin da manyan gwamnatin Najeriya ke dauka ya kasance abun tattaunawa a tsakanin yan Najeriya a koda yaushe, wanda hakan kan sa ata ikirari marasa tushe.
Rahotanni sun kawo cewa wani jinjiri da aka jefar a wajen zubar da shara a Owerri, babban birnin jihar Imo ya mutu. Jinjirin ya mutu ne a safiyar ranar Juma’a, 20 ga watan Satumba, a wajen zub da shara dake yankin Hardel Junction.
Dan takaran shugaban kasa na jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a zaben kasa da aka gudanar a watan Fabrairu 2019, Alhaj Atiku Abubakar, ya nuna karfin gwiwar cewa zai samu adalci a karan da ya shigar akan Shugaban kasa Muh
Kamar yadda kuka sani wasu mazan na da karfin sha’awa wanda hakan kan sanya su bukatar tara mata kamar dukiya. Wani mutumin kaar Indiya, Dinesh, ya fada a wannan rukuni, inda ya hadu da gamonsa bayan yayi kokarin sake auren mata t
Aisha Musa
Samu kari