Aisha Musa avatar

Aisha Musa

Aisha Musa 'yar jarida ce wacce ta kwashe shekaru biyar tana aikin gogewa a harkar yada labarai. Ta kammala karatun ta a Jami'ar Ibrahim Badamasi Babangida (IBB Lapai) a shekarar 2014 tare da digirin farko a fannin Tarihi. Aisha Editan Hausa ce wacce ke amfani da kwarewa da kwazonta don karfafawa wasu gwiwar yin aiki tukuru don cimma nasara. Ta karbi lambar yabo na gwarzuwar shekarar 2021 a bangaren Hausa na Legit. Za ku iya aika mata sakonnin imel ta adireshinta aisha.musa@corp.legit.ng

9376 articles published since 09 Agu 2016

Author's articles

Hukumar hisbah ta damke almajirai 21 a Kano
Hukumar hisbah ta damke almajirai 21 a Kano
Labarai

Babban Daraktan hukumar, Dr. Aliyu Musa ya ce kamen almajiran da suka yi na zuwa ne bayan umarnin da gwamnan Kano Abdulllahi Umar Ganduje ya bayar na kama yaran da ke bara tare da iyayyensu ko masu kula da su.

Masu zafi

Masu tashe

Manyan labarai