Aisha Musa
9376 articles published since 09 Agu 2016
9376 articles published since 09 Agu 2016
Ga dukkan alami Dino Melaye, wani tsohon sanata mai wakiltan Kogi ta yamma ya fara fuskantar abubuwa kamar kowa bayan tsohon dan majalisar ya je shafin zumunta don yin korafi a kan abun da ya yi wa lakabi da “nauyin bukatu”.
Gwamnan babban bankin Najeriya (CBN), Godwin Emefiele ya ce matatar Dangote za ta dibi yan Najeriya sama da 70,000 aiki idan ta fara aiki. Ya ce manufofi daban daban da gwamnatin tarayya ta tanadar zai rage yawan rashin aikin yi.
Hukumar tsaro ta SSS ta bayyana ma babbar kotun tarayya da ke Asaba a ranar Juma’a cewa ta kama da kuma tsare Anthony Okolie, bisa ga umurnin da ta samu daga fadar Shugaban kasa na bincikar sa kan amfani da layin wayar Hanan
Alhaji Abubakar Abdullahi Tsafe, kwamishinan ci gaban karkara da ma’aikatu, ya ce sauya shekar gwamnan zai karfafa tarin nasarorin da aka samu a jahar.
Rotimi Akeredolu, gwamnan jahar Ondo, ya ce dansa Babajide ya yi aiki tukuru a lokacin kamfen dinsa kuma cewa babu abunda kowa zai iya idan ya yanke shawarar nada shi a matsayin Shugaban ma’aikatansa.
Gwamnatin tarayya ta ba yan Najeriya tabbacin cewa tana da isassun kayayyakin ganowa da kuma yakar cutar Coronavirus. Ministan labarai da al’adu, Alhaji Lai Mohammed ya bayyana hakan a lokacin wani taron manema labarai.
Lafarge Africa Plc, wata kamfanin siminti ta tabbatar da cewar dan kasar Italiyan da ya kasance mutum na farko da aka samu yana dauke da cutar Coronavirus a Najeriya ya ziyarce ta a Ekwekoro, jahar Ogun.
Kungiyar kwallon kafa ta Newcastle ta haramta yin musabaha a tsakanin yan wasanta a kokarin da ta ke yi na hana yaduwar cutar Coronavirus, shugaban kungiyar Steve Bruce ya bayyana a ranar Juma’a, 28 ga watan Fabrairu.
Babban Daraktan hukumar, Dr. Aliyu Musa ya ce kamen almajiran da suka yi na zuwa ne bayan umarnin da gwamnan Kano Abdulllahi Umar Ganduje ya bayar na kama yaran da ke bara tare da iyayyensu ko masu kula da su.
Aisha Musa
Samu kari