Aisha Musa
9376 articles published since 09 Agu 2016
9376 articles published since 09 Agu 2016
Majalisar Dattawa ta bankado yadda Ofishin Akanta-Janar na Tarayya ya cire biliyan N665.8 ba bisa ka’ida ba daga Asusun Bunkasa Albarkatun Kasa da Zama Lafiya.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari a ranar Laraba, 28 ga watan Yuli ya jagoranci taron dabarun a London tare da ministan harkokin kasashen waje, Geoffrey Onyeama.
Wasu shugabannin jam’iyyar All Progressives Congress (APC) a jihar Filato suna zawarcin ganin gwamnan jihar Simon Lalong ya tsaya takarar shugaban kasa a 2023.
Wata mata 'yar kasar Mali da ta haifi jarirai tara ta bayyana cewa kula da su yana da wuya. Halima Cisse ta ce kudin asibitin su ya kai kimanin N378,922,650.60.
Kotun Koli a ranar Laraba, 28 ga watan Yuli, ta tabbatar da sake zaben Rotimi Akeredolu a matsayin gwamnanOndo bayan takaddama mai karfi da Eyitayo Jegede.
Wata uwargida, Amina Aminu, ta kai mijinta, Umar Muhammad gaban Kotun Shari’ar Musulunci da ke zaune a Magajin Gari, Jihar Kaduna, tana neman a raba aurensu.
Femi Adesina, mai baiwa shugaban kasa Muhammadu Buhari shawara na musamman kan harkokin labarai, ya ce nan ba da jimawa ba wasu gwamnonin PDP za su dawo APC.
Wata matashiya 'yar Najeriya mai suna Ismail Aminat ta je kafafen sada zumunta domin murnar nasarorin da ta samu a bangaren ilimi bayan kammala karatun ta.
Ikedi Ohakim, tsohon gwamnan Imo, a ranar Talata, 27 ga watan Yuli, ya bayyana shawararsa na komawa jam’iyyar All Progressives Congress mai mulki don mutanensa.
Aisha Musa
Samu kari