Aisha Ahmad
3640 articles published since 27 Mar 2024
3640 articles published since 27 Mar 2024
NNPP reshen Arewa maso Gabas ta gargadi 'ya'yanta a kan su yi hattara da wasu korarrun 'yan hjam'iyya da ke yada labarin karya a kan hukuncin kotu.
Kungiyar Jama’atu Nasril Islam (JNI) ta ce akwai babbar matsala a gabamatukar gwamnati ba ta kawo karshen kisan da ake ji a jihohin Filato, Kebbi da Katsina ba.
Jam'iyya mai mulki ta APC ta bayyana cewa ba za ta nade hannayenta har shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya fadi zabe mai zuwa ba, kamar yadda Jonathan ya yi.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta kasa (EFCC) ta sanar da gurfanar da Akanta Janar na jihar Bauchi da wasu mutane a gaban kotu kan zargin almundhana.
Hedkwatar tsaron Najeriya ta fusata bayan cin karo da labaran dake cewa an biya 'yan ta'adda kudin fansa kafin su saki tsohon shugaban hukumar NYSC.
Hukumar dake fafutukar kare hakkin dan adam ta duniya (Amnesty Imternational) ta bayyana rashin jin dadin yadda jami'an yan sanda ke keta hakkin masu zanga-zanga.
Tsohon kwamishina a Ribas, Chisom Gbali, ya bayyana cewa akwai sabuwar makarkashiya da ake shirya wa don tsawaita dokar ta baci da dakatar da gwamna.
Kwamishinan yada labaran Kano, Kwamred Ibrahim Abdullahi Waiya ya bayyana cewa an hada kwamitin da zai karbo diyyar mafarautan da aka kona a Edo.
Shugaban ƙungiyar ma’aikatan kananan hukumomi ta Najeriya (NULGE), Alhaji Haruna Kankara, ya bayyana bakin ciki a kan yadda jihohi 20 suka hana albashin N70,000.
Aisha Ahmad
Samu kari