Ahmad Yusuf
11479 articles published since 01 Mar 2021
11479 articles published since 01 Mar 2021
Cibiyar CPPE ta bayyana cewa za ta samu tagomashi ta fannin fitar da ɗanyen mai sakamakon yakin Isra'ila da Iran, amma ta ce akwai matslolin da za su biyo baya.
Kotun daukaka ƙara mai zama a jihar Legas ta soke hukuncin babbar kotun tarayya na kwace kadarori da wasu maƙudan kudi da ake zargin suna da alaƙa da Emefiele.
Babban sufetan ƴan sanda na ƙasa, Kayode Egbetokun, ya isa jihar Benuwai, ya tura dakaru na musamman domin daƙile hare-haren da makiyaya ke kai wa.
Wani mutumi ɗauke da bindiga ya kai hari gidajen ƴan Majalisa biyu a Amurka, ƴar Majalisa ɗaya da mijinta sun mutu yayin da sanata ya samu rauni.
Hukumar ƴan sanda reshen jihar Gombe ta tabbatar da rasuwar mutane biyar sakamakon raɗaɗin wutar lantarki da aka kawo mai karfi da safiyar yau Asabar.
Rahotanni sun nuna cewa kimanin mutum 300 ciki har da sojoji sun rasa rayukansu a wani mummunan haru da ƴan bindiga suka kai kauyuka 2 a jihar Benuwai.
Rahotanni sun tabbatar da cewa Allah ya yi wa Garba Mustapha, wani da ake dab da ɗaura aurensa rasuwa sakamakon hatsarin mota a hanyar zuwa wurin ɗaura aure.
Magoya bayan APC sun shirya gangami a Yola, babban birnin jihar Adamawa domin nuna goyon baya ga shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, sun karɓi masu sauya sheƙa.
Hukumar gudanarwa ta Abuja watau FCTA ta shirya kaddamar da fara aikin gina hediwaktar hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta INEC, lauyoyi sun fara martani.
Ahmad Yusuf
Samu kari