Abdullahi Abubakar
7242 articles published since 28 Afi 2023
7242 articles published since 28 Afi 2023
Fasto Johnson Suleman ya bukaci Shugaba Bola Tinubu da ya dauki mataki mai tsauri kan masu daukar nauyin ta’addanci a Najeriya ko kuma ya sauka daga mulki.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya yi ikirarin cewa da ba domin saboda shi ba, da Isra'ila ba za ta ci gaba da wanzuwa ba har zuwa yanzu a duniya.
Tsohon Manjo Janar Abubakar Rabe da matarsa da aka sace a jihar Katsina sun bayyana a wani sabon bidiyo suna rokon gwamnati ta taimaka wajen ceto su.
Mubarak Musa Dantori, wanda ya nemi takarar majalisar dokoki a karkashin ADC, ya fice daga jam’iyyar tare da komawa jam'iyyar PDP mai adawa a Gombe.
Gwamnan Oyo, Seyi Makinde, ya tabbatar wa tsohon Ministan Makamashi, Adebayo Adelabu, cewa gwamnati na kokarin ceto ƙanwarsa da 'ya'yanta biyu da aka sace.
'Yan Najeriya da dama sun yada wani bidiyo da ke ikirarin cewa masu amfani da lantarki a Arewacin Najeriya suna biyan kudin wuta fiye da na Kudanci.
Kungiyar Musulmin Oyo ta yi Allah-wadai da masu garkuwa da mutane da suka danganta laifuffukansu da Shari’a, tana mai cewa ba sa wakiltar Musulunci ko Musulmai.
Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta raba kimanin Naira biliyan 6.6 a jihar Imo karkashin shirin tallafin kudi na iyalai domin rage talauci a kasa baki daya.
Hukumar INEC ta gargadi jam’iyyun siyasa cewa duk wata zaɓen fidda gwani da aka gudanar bayan ranar 30 ga Mayun 2026 ba za ta yi amfani da shi ba.
Abdullahi Abubakar
Samu kari