![Abdullahi Abubakar avatar](https://cdn.legit.ng/authors/100x100/994bd146bb6a7b65.jpeg?v=1)
Abdullahi Abubakar
2804 articles published since 28 Afi 2023
- All (2804)
- Labarai (1862)
- Siyasa (712)
- Labaran duniya (96)
- Mutane (83)
- Wasanni (36)
- Labaran Kannywood (8)
- Nishadi (7)
Author's articles
![Korarrun ciyamomi sun yiwa gwamna barazanar dawowa ofisoshinsu, sun ja daga](https://cdn.legit.ng/images/560x315/fbdadec31a5ea189.jpeg?v=1)
![Zanga zanga: Bayan gargadin malaman Musulunci, Kungiyar CAN ta fadi matsayarta](https://cdn.legit.ng/images/560x315/a631b56c61d3469f.jpeg?v=1)
!['Yan sanda sun ba matasa damar zanga zanga, sun gindaya musu sharuda masu tsauri](https://cdn.legit.ng/images/360x203/a4907dca5835a203.jpeg?v=1)
![Malaman Musulunci sun sake magana kan zanga-zanga, sun fadi manaƙisar da ke ciki](https://cdn.legit.ng/images/360x203/73d970e4db36af05.jpeg?v=1)
![Bayan rasuwar Sulaiman Alaka, an yi rashin furodusa kuma jarumin fina-finai](https://cdn.legit.ng/images/360x203/85af7aed19cde63e.jpeg?v=1)
![Zanga zanga: Rundunar 'yan sanda ta dauki mataki a Abuja, ta fadi shirinta](https://cdn.legit.ng/images/360x203/c5dcf22daa5a2800.jpeg?v=1)
!["Mayu ne sila": Tsohon shugaban kasa ya fadi watannin da ya yi a cikin mahaifiyarsa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/7bfcf1e52bf48876.jpeg?v=1)
Tsohon shugaban kasar Najeriya ya nuna takaici kan yadda mahaifiyarsa ba ta ci ribar daukar nauyinsa da ta yi duk da nasarar da ya samu a rayuwa.
![Duk da rigima kan sahihancinsa a jam'iyyar, APC ta ba yaron Wike mukami](https://cdn.legit.ng/images/190x107/608af11a091885b3.jpeg?v=1)
Jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya ta ba na hannun daman Ministan Abuja, Nyesom Wike mukami a kwamitin kamfe na zaben jihar Edo da za a yi a watan Satumbar 2024.
![Kabilar Ibo sun yi rashi bayan rasuwar shugaban Ohanaeze Ndigbo, bayanai sun fito](https://cdn.legit.ng/images/190x107/276cd3a3ddad4bbb.jpeg?v=1)
An shiga jimami bayan sanar da rasuwar shugaban kungiyar Ohanaeze Ndigbo na kasa baki daya, Cif Emmanuel Iwuanyanwu a yau Alhamsi 25 ga watan Yulin 2024.
!["Mun sauke nauyi: Daurawa ya tona abin da suka fadawa shugabanni kan zanga zanga](https://cdn.legit.ng/images/190x107/02ef4a6a3b654eed.jpeg?v=1)
Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa ya bayyana abubuwan da suka fadawa Shugaba Bola Tinubu kan halin da ake ciki inda ya ce duk abin da ya kamata su yi sun yi.
![Sultan da manyan sarakunan gargajiya sun sanya labule da Tinubu, bayanai sun fito](https://cdn.legit.ng/images/190x107/11346f20a1560cae.jpeg?v=1)
Sarkin Musulmi, Sultan Sa'ad Abubakar ya jagoranci sarakunan gargajiya ciki har da Ooni na Ife, Oba Adeyeye Ogunwusi domin ganawa da Bola Tinubu a Abuja.
![Sarakuna sun shiga uku, an bukaci Gwamna ya dauki tsattsauran mataki kansu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/8305851ecc7f36a9.jpeg?v=1)
Kungiyar Indigenous Youth Leaders ta bukaci Gwamna Lucky Aiyedatiwa ya hukunta duk basaraken da aka samu da boye masu aikata laifuka a yankunansu.
!["Ba mu san dalilinku ba:" Gwamnonin APC sun tura sako ga matasa kan zanga-zanga](https://cdn.legit.ng/images/190x107/3d1f1a5779506baf.jpeg?v=1)
Kungiyar gwamnonin APC ta ce babu dalilin yin zanga-zanga a dai-dai wannan lokaci inda ta ce ba ta san musabbabin hakan ba tare da kiran a zauna a teburin sulhu.
![Kano: Kotu ta umarci sallamar Muhuyi Rimingado daga mukaminsa nan take](https://cdn.legit.ng/images/190x107/eddefc728de596dc.jpeg?v=1)
Babbar Kotun Tarayya da ke zamanta a jihar Kano ta ba da umarnin korar shugaban yaki da cin hanci a jihar, Muhuyi Magaji Rimingado saboda saba umarnin kotu.
![Akpabio ya yi kuskure, akwai ma'aikatan da ba za su samu albashin N70,000 ba](https://cdn.legit.ng/images/190x107/71b44f2c678db089.jpeg?v=1)
An gano kuskure a jawabin shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio game da sabon mafi karancin albashin N70,000 inda ya ce har masu gadi za a biya.
Abdullahi Abubakar
Samu kari