Abdullahi Abubakar
6768 articles published since 28 Afi 2023
6768 articles published since 28 Afi 2023
Sanata Abdulaziz Yari ya musanta zargin cewa yana daukar nauyin zanga-zangar adawa da gwamnatin Shugaba Bola Tinubu inda ya ce yana tare da. APC.
Jam’iyyar APC mai mulki ta doke ɗan takarar ADC, Ambasada Dare Bejide, a rumfarsa ta zaɓe da ke Ilawe-Ekiti, inda APC ta samu ƙuri’u 140, ADC kuma 37.
Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Kayode Fayemi, ya yi Allah-wadai da kona ofishin ‘yan sanda a Isan-Ekiti, yana mai cewa lamarin ba shi da alaƙa da zaɓe.
Jam’iyyar APC reshen Amurka ta fara ƙara ƙaimi wajen tattara ‘yan Najeriya mazauna ƙasashen waje domin goyon bayan sake zaɓen Bola Tinubu a 2027.
Gwamnan jihar Ekiti, Biodun Oyebanji na kokarin kafa tarihin zama zababben gwamnan na farko da ya lashe zabe sau 2 a jere idan ya samu nasara a zaben Ekiti 2026.
Gwamnan Edo, Sanata Monday Okpebholo ya yi barazanar hukuncin kisa ga masu garkuwa da mutane da ‘yan daba da aka kama a jihar inda ya ce za a rataye su.
Rundunar Sojojin Najeriya ta musanta rahotannin da ke yawo cewa Laftanar Kanal Emmanuel Gabriel Okoye ya mutu ne sakamakon harin ‘yan bindiga a Taraba.
Yayin da aka fara shirye-shiryen gudanar da zaben gwamnan jihar Ekiti, mun sake kawo muku dokokin zaben hukumar zabe mai zaman kanta, INEC domin kiyayewa.
A gobe Asabar 20 ga watan Yunin 2026 ake sa ran gudanar da zaben gwamnan jihar Ekiti inda APC mai mulki za ta fatata da jam'iyyun adawa da suka hada da ADC da LP.
Abdullahi Abubakar
Samu kari