Abdullahi Abubakar
6404 articles published since 28 Afi 2023
6404 articles published since 28 Afi 2023
Shugaban Majalisar Iran, Mohammad Bagher Ghalibaf, ya ce duk da niyyar sulhu, ƙasarsa ba ta da cikakken amincewa da ɓangaren da suke tattaunawa da shi.
Sanatan Rabiu Musa Kwankwaso ya shigar da ƙorafi ga DSS kan zargin cin zarafinsa ta kafafen sada zumunta, lamarin da ya janyo gayyatar wasu hadiman gwamnatin Kano.
Kasar Turkiyya ta soki Benjamin Netanyahu kan kalaman da ya yi wa Recep Tayyip Erdogan, tana mai cewa ba shi da halacci ko darajar koyar da kowa.
Firayim Ministan Isra’ila, Benjamin Netanyahu ya jaddada cewa ƙasarsa za ta ci gaba da yaƙi da Iran da ƙawayenta, yana mai cewa gwamnatinsa ba za ta ja da baya ba.
Iran ta musanta rahotannin da ke cewa jiragen ruwan kasar Amurka sun ratsa mashigar Hormuz, tana mai cewa babu wani jirgin Amurka da ya bi ta yankin.
Shugaba Bola Tinubu ya umarci jami’an tattalin arziki su samar da matakan rage radadin da rikicin Gabas Ta Tsakiya ke jawo wa rayuwar ‘yan Najeriya.
Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da hare-haren ta’addanci a Najeriya, yana cewa matsalar tsaro na barazana ga haɗin kai, zaman lafiya da dorewar ƙasa baki ɗaya.
An tabbatar da rasuwar Salihi Aminu Sanusi, ƙanin Mai Martaba Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II, lamarin da ya jefa iyalai, abokai da masoya cikin jimami mai tsanani.
Mataimakin shugaban ƙasa na farko na Iran, Mohammad Reza Aref, ya ce sakamakon tattaunawar Islamabad zai dogara gaba ɗaya kan fifikon kasar Amurka.
Abdullahi Abubakar
Samu kari