Abdullahi Abubakar
6525 articles published since 28 Afi 2023
6525 articles published since 28 Afi 2023
Rabiu Kwankwaso ya goyi bayan matakin jam’iyyar NDC na bai wa Kudancin Najeriya tikitin takarar shugaban ƙasa na 2027 domin kammala tsarin karɓa-karɓa na shugabanci.
Daliban da suka ci gajiyar shirin NELFUND a Anambra sun bayyana goyon baya ga shugaba Bola Tinubu domin ya sake tsayawa takarar shugaban kasa a 2027.
Dan majalisar dokokin Borno mai wakiltar Magumeri, Audu Mustapha, ya bayyana cewa hawaye da aka gani a bidiyo na farin ciki ne daga goyon bayan jama’a.
Jam’iyyar NDC ta ware tikitin takarar shugaban kasa na zaben 2027 ga yankin kudu, yayin da ta ayyana cewa yankin arewa zai samu damar takara a 2031.
Fasto Elijah Ayodele ya gargadi tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan da ya yi taka-tsantsan kan batun tsayawa takarar shugaban kasa a zaben 2027.
Rahotanni sun tabbatar da cewa an samu akalla mata har guda shida da suka nuna sha'awarsu ta fitowa takarar gwamna a zaben shekarar 2027 da ake tunkara.
Dan gwagwarmaya, Omoyele Sowore ya bukaci a gayyaci Nasir El-Rufai, Abdullahi Ganduje da Abubakar Malami domin yi musu tambayoyi kan zargin kisan Dadiyata.
Alhaji Yerima Shettima ya yi watsi da amincewa da tsohon sanata Shehu Sani a matsayin ɗan takarar sulhu na APC a Kaduna ta Tsakiya gabanin zaɓen 2027.
Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta dage shari’ar da Nafiu Bala Gombe ya shigar da yake kalubalanatar shugabancinta ƙarƙashin David Mark ba tare saka rana ba.
Abdullahi Abubakar
Samu kari