Abdullahi Abubakar
Author's articles
Tsohon shugaban kasa, Cif Olusegun Obasanjo ya bayyana rashin aikin yi a matsayin abin da ke kara ayyukan ta'addanci a Najeriya inda ya ce noma ce kadai za ta rage.
Tsohon Ministan Sadarwa, Farfesa Isa Pantami da abokinsa, Femi Fani-Kayode sun ziyarci ofishin jakadancin Rasha domin jajanta musu kan harin ta'addanci.
Yayin da ake cikin watan alfarma mai albarka, 'yan bindiga sun yi garkuwa da malamin Musulunci mai suna Sheikh Quasim Musa a jihar kogi da ke Arewacin Najeriya.
Wasu miyagu da ake zargin 'yan fashi ne sun kai hari dakunan dalibai mata a Jami'ar Tarayya da ke jihar Kogi inda suka musu barna da satar dukiyoyi..
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir ya tura sunayen mutane hudu Majalisa ciki har ɗan Sanata Rabiu Kwankwaso mai suna Mustapha domin tantance su a matsayin kwamishinoni.
Yayin da gwamnati ke zargin wasu da daukar nauyin ta'addanci, Tukur Mamu ya tsame kansa daga zargi inda ya ba gwamnati wa'adin kwana bakwai kan zarginsa da ta ke yi.
An shiga wani irin yanayi bayan mutuwar mai neman tikitin gwamnan jihar Ondo a jam'iyyar APC, Dakta Paul Akintelure a yau Talata 26 ga watan Maris a jihar.
Wani Musulmi attajiri a garin Jos, Huzaifa Ibrahim Abdullahi ya taimakawa coci da kayutar N1m da kuma bulok 2,000 domin inganta zaman lafiya tsakanin al'ummar jihar.
Mai fashin baki a kafofin sadarwa, Reno Omokri ya tona asirin wasu na hannun daman tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari da kubutar da Nadeem Anjarwalla.
Abdullahi Abubakar
Samu kari