

Author's articles







Isa Ashiru Kudan, dan takarar zaben gwamna a jihar Kaduna ya bayyana cewa zai daukaka kara don kwato wa 'yan jihar hakkinsu inda ya ce ba don kashi ya ke yi ba.

Kotun sauraran kararrakin zaben jihar Kaduna ta yanke hukunci kan shari'ar da ake tsakanin Gwamna Uba Sani na jam'iyyar APC da kuma Isa Ashiru na jam'iyyar PDP.

Sanata Shehu Sani ya bayyana yadda 'yan siyasa ke gudanar da shekaru hudunsu a mulki, ya ce shekarar farko na karewa ne kan zabuka da kuma zuwa kotu.

Hukumar FCTA da ke Abuja ta lalata babura 478 yayin da ta yi barazanar fara kama fasinjojin da ke amfani da babura a birnin a kokarinta na hana aikin achaba.

Wani faifan bidiyo ya girgiza jama'a inda aka gano wani matashi ya na yi wa ragonsa buroshi kafin ciyar da shi da biredi da shayi, jama'a da dama sun yi mamaki.

Rundunar Tsaro a Najeriya ta nemi hadin kan al'umma wurin yakar ta'addanci a kasar, rundunar ta ce ita kadai ba za ta iya kawo karshen matsalar tsaro ba.

A yau ne kotun sauraran kararrakin zaben jihar Kaduna ta shirya yanke hukunci tsakanin Isa Ashiru na PDP da Gwamna Uba Sani na APC, kotun za ta yi amfani da 'Zoom'.

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu zai karrama wasu jajirtattun mutane 11 a ranar bikin 'yancin kasar Najeriya da ke cika shekaru 63 da samun 'yanci.

Sojojin mulkin Burkina Faso sun dakile yunkurin da wasu su ka yi na kifar da gwamnatin Kyaftin Ibrahim Traore a kasar bayan hawan shi mulki a shekarar 2022.
Abdullahi Abubakar
Samu kari