Abdullahi Abubakar
7231 articles published since 28 Afi 2023
7231 articles published since 28 Afi 2023
Diezani Alison-Madueke ta bayyana farin cikinta bayan wata kotu a Landan ta wanke ta daga dukkan tuhume-tuhumen cin hanci da rashawa da aka shigar a kanta.
Janar Abdulsalami Abubakar mai ritaya ya ce da gwamnatin Muhammadu Buhari da Tunde Idiagbon ta ci gaba da mulki fiye da watanni 20, Najeriya za ta fi samun ci gaba.
Peter Obi ya bayyana cewa a shirye yake ya mutu saboda Najeriya, yana mai cewa shugabanci na gaskiya na buƙatar sadaukarwa wajen magance matsalar tsaro.
Wasu mambobin Majalisar Wakilai sun zargi gwamnatin Bola Tinubu da fifita siyasar zaɓen 2027 kan magance matsalolin tsaro, tattalin arziki da dimokuraɗiyya.
Hukumar NCC ta fara nazarin kudin haɗa hanyoyin sadarwa tsakanin kamfanonin waya bayan shekaru takwas, lamarin da ka iya janyo ƙarin kuɗin kira da saƙonnin SMS.
Gwamnan Ebonyi, Francis Nwifuru, ya soki wasu gwamnonin APC da ake zargi sun yi ƙoƙarin cire Hope Uzodimma daga shugabancin kungiyar gwamnonin jam'iyyar.
Yayin da rashin tsaro ya yi ƙamari a Katsina, Yan sanda sun umarci rundunar a jihar ta ƙara tsaurara matakan tsaro a makarantu domin kare ɗalibai.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya ce Isra’ila ba za ta wanzu ba da ba tare da taimakon Amurka da jagorancinsa ba, yayin da sabani ke ƙaruwa kan yarjejeniyar Iran.
Masu sharhi kan harkokin yau da kullum a duniya na cewa yakin Iran da Isra'ila da kuma cimma yarjejeniya ya fallasa gazawar Amurka da raunana tasirinta a duniya.
Abdullahi Abubakar
Samu kari