Abdullahi Abubakar
7224 articles published since 28 Afi 2023
7224 articles published since 28 Afi 2023
Jam'iyyar APC Arewa maso Yamma za ta fara rangadin jihohi bakwai domin ƙarfafa goyon bayan Tinubu da Uba Sani, tare da shirye-shiryen tunkarar zaɓen 2027.
Jigon ADC, Salihu Lukman ya gargadi Atiku, Obi da Kwankwaso cewa rashin hadin kan 'yan adawa zai iya bai wa Tinubu da APC nasarar sake lashe zaben 2027.
Jam'iyyar APC mai mulki ta gargadi masu mukaman siyasa a gwamnatin Tinubu su jagoranci neman kuri'u ko su sauka, yayin da jam'iyyar ke shirin zaɓen 2027.
Jigon APC a Kano ya yabawa Tinubu kan amincewa da gyaran titin saukar jirage na biyu a filin jirgin Kano da naira biliyan 46, yana cewa zai bunƙasa tattalin arziki.
Masu ruwa da tsaki na ADC a Kudancin Kaduna sun bukaci Isa Ashiru ya dakatar da nada mataimakin takara har sai NWC ta yanke hukunci kan rikicin tikitin gwamna.
Rahotanni da muka samu sun ce masu zargin juyin mulkin 2025 sun yi shirin daukar tuba-tubabben Boko Haram da CJTF domin tallafa wa yunkurin kifar da gwamnati.
Rahotanni sun ce Kanal Mohammed Ma’aji ya bai wa malaman Musulunci miliyoyin Naira domin addu'a, yayin da malaman suka ce sun yi kokarin hana shirin juyin mulki.
Kwamishinar Kudi ta Ondo ta kai karar shugabannin APC 35 kan zargin bata suna, yayin da kotu ta ɗage sauraron shari'ar zuwa Oktobar shekarar 2026.
Bidiyon da ya nuna kwamishinan yan sanda a Lagos, Tijani Fatai a taron City Boy Movement ya haddasa cece-kuce, yayin da NDC ta bukaci a dauki mataki kan halartarsa.
Abdullahi Abubakar
Samu kari