Abdullahi Abubakar
6097 articles published since 28 Afi 2023
6097 articles published since 28 Afi 2023
Kungiyar Christian Youth in Politics (CYP) ta gargadi Ministan FCT, Nyesom Wike, akan zarge-zargen katsalandan a siyasance da zaman lafiya a Bauchi.
Kungiyar dattawan Arewa, ACF ta bayyana cewa ba za ta goyi bayan kowane dan takarar shugaban kasa ba a 2027, amma za ta tattauna da su kan tsaro, talauci, da ilimi.
Rikicin da ya dabaibaye jam’iyyar PDP ya je wajen tsohon shugaban ƙasa Goodluck Jonathan a Abuja, domin neman shawarwari kan makomar jam’iyyar adawa.
Shugaban APC, Farfesa Nentawe Yilwatda, ya tabbatar da za su taimaka a daina sukar Gwamna Muftwang, suna da tabbacin kuri’u miliyan daya a 2027 a Plateau.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya bayyana cewa ba zai janye daga tseren shugaban kasa na 2027 ba, yana zargin APC da fadar da tsoma baki.
Tsohon Sanata Magnus Abe ya gode wa Bola Tinubu da Nyesom Wike bayan nadinsa a matsayin shugaban majalisar NUPRC, yana mai kira ga ‘yan Najeriya su marawa musu baya.
Ministan Wutar Lantarki, Adebayo Adelabu, ya kare kansa daga zargin ɓatan ₦128bn a hannun SERAP, yana jaddada cewa zargin ya faru kafin nadinsa a gwamnati.
Tsohon Ministan Tsaro, Mohammed Badaru Abubakar, ya karyata jita-jitar cewa yana shirin barin APC zuwa jam’iyyar ADC bayan murabus daga kujerar minista.
Shugaba Bola Tinubu ya taya Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf, murnar cika shekaru 63 da haihuwa, yana yabon halayyarsa da jajircewarsa a mulkin jihar.
Abdullahi Abubakar
Samu kari