Kungiyar kwadaho ta TUC ta bayyana cewa alamu sun nuna farashin litar fetur za ta iya haura N2000 a Najeriya, wanda hakan babbar matsala ce ga talakawa.
Kungiyar kwadaho ta TUC ta bayyana cewa alamu sun nuna farashin litar fetur za ta iya haura N2000 a Najeriya, wanda hakan babbar matsala ce ga talakawa.
Hukumar kwallon kafar Afrika ta CAF ta soke nasarar da kasar Senegal ta samu a gasar AFCon ta 2025, inda ta bayyana Morocoo wacce da lashe kofin.
Fitaccen dan wasan kwallon kafa na duniya, Lionel Messi, ya amince da kulla yarjejeniya da PSG a kan kwantaragin shekaru biyu da damat tsawaitawa zuwa uku.
Kungiyar Barcelona za ta tafka asara ta inna-naha bayan tashin Lionel Messi. Darajar Barcelona za ta yi kasa a 2021, kamar yadda aka yi da Ronaldo ya bar Madrid
Za a ji cewa wasu sun kai kara da nufin haramtawa PSG daukar Lionel Messi. Masu karar sun ce kusan duk kudin PSG suna tafiya wajen biyan albashin ‘yan wasanta.
Kyaftin din Super Eagles, Ahmed Musa ya sa hannu kan wata sabuwar harkalla da wata kungiyar kwallon kafa ta Turkiyya bayan kwashe watanni hudu da Kano Pillars.
Ahmed Musa ya yarda da kulob din kasar Turkiya bayan ya bugawa kungiyar NPFL ta Kano Pillars wasa na tsawon watanni shida, inda ya ba da taimako a wasanni tara.
A ranar Alhamis dinnan ne Kungiyar AS Roma ta yi karin kumallo da kwallaye 10 a wasa daya a karkashin jagorancin sabon Kocin da ta nada kwanaki, Jose Mourinho.
Lionel Messi ya rasa 50% a abin da yake samu a sabon kwantiragin da Barcelona ta ba shi. Bayan ‘yan kwanaki ya na tangariri, Messi ya sabunta kwantiragi a Barca
Kasar Ingila ta gagara cin kofin Euro a gaban Magoya bayanta a Wembley. Taurari Marcus Rashford, Jadon Sancho, da Bukayo Saka su ka barar wa Ingila finariti.
A yau aka sanar da cewa Manchester United za ta biya $101m domin ta dauke Jadon Sancho daga Dortmund. An kawo karshen zawarcin da Kungiyar Manchester ta ke yi.
Wasanni
Samu kari