Tsohon ministan sadarwa da tattalin arzikin zamani, Sheikh Isa Ali Pantami ya sauya sheka daga APC zuwa PDP, an tsayar da shi takarar gwamna a Gombe.
Tsohon ministan sadarwa da tattalin arzikin zamani, Sheikh Isa Ali Pantami ya sauya sheka daga APC zuwa PDP, an tsayar da shi takarar gwamna a Gombe.
Arsenal ta lashe gasar firimiya karo na farko cikin shekara 22 bayan Man City ta tashi 1-1 da Bournemouth, yayin da David Raya da Declan Rice suka taka rawa sosai.
Awanni 24 bayan ƙungiyar kwallon kafa ta ƙasar Ingila, Tottenham Hotspur, ta sallami kocinta, ta sanar da naɗa sabo, Antonio Conte, har zuwa ƙarshen 2023 .
Matsalar rauni ta sa kungiyar PSG tana nadamar dauko Sergio Ramos daga Sifen. Darektan wasannin PSG, Leonardo Araujo yace babu gaskiya a jita-jitar da ke yawo.
Kungiyar kwallon kafa ta Barcelona ta sanar da raba gari da mai horad da yan wasan ta, Ronald Koeman, bayan shan kaye a hannun Rayo Vallecano ranar Laraba.
Ana rade-radin Manchester United ta fara lissafin sallamar Ole Gunnar Solskjaer. An taso kocin a gaba ne bayan bulaliyar da Liverpool ta yi wa Manchester a gida
Wasa tsakanin Manchester United da abokiyar hamayyarta Liverpool, wanda aka lallasa United da ci 5 babu ko ɗaya ya ja hankalin duk wani ma'abocin kwallon kafa.
Wata kungiyar da ba a sani ba ta ci mutucin Jose Mourinho da AS Roma a gasar Turai. Wannan ne karon farko da aka ci Jose Mourinho kwallaye shida a wasa guda.
Ɗaya daga cikin ‘yan wasan kwallon kafar Najeriya ta Super Eagles, Victor Osimhen mai shekaru 22 ya bayar da labarin yadda rayuwarsa ta canja cikin shekaru kada
Ronaldo Delima yace Karim Benzema ya dace da Ballon d'Or a shekarar nan ta 2021. Tsohon Tauraron na Duniya yace Benzema ya cancanci ya zama gwarzon Duniya.
Osinbajo ya kasance a filin motsa jiki yayin karbar bakuncin gasar Baton ta sarauniyar Ingila Elizabeth. Hotuna sun bayyana lokacin da ya ke gudu a filin wasa.
Wasanni
Samu kari