Fadar White House ta bayyana cewa har yanzu Shugaba Trump bai yanke shawara kan batun tsagaita wuta ba, ya yi fatali da abubuwan da aka gabatar a yanzu.
Fadar White House ta bayyana cewa har yanzu Shugaba Trump bai yanke shawara kan batun tsagaita wuta ba, ya yi fatali da abubuwan da aka gabatar a yanzu.
Hukumar kwallon kafar Afrika ta CAF ta soke nasarar da kasar Senegal ta samu a gasar AFCon ta 2025, inda ta bayyana Morocoo wacce da lashe kofin.
Kwararren zakaran kwallon kafa na kasar Portugal,ido rufe yana neman kwararren mai girkin da zai dinga biya N2.564m kowanne wata a sabon gidansa da yake ginawa.
Wani matashin dan watan kwallon kafa a kasar Zambiya ya samu kyauta ta musamman bayan ya zama zakaran wani wasa da suka buga. An bashi kyautar kiretan kwai 5.
Dan Kwallon duniya da ya shara a wajejen shekarun 60s da 70s da 80s ya bar gibi a harkar kwallon kafar duniya domin har yanzu ba'a ga wanda ya kai ya kamoshi ba
Da alamu dai Kudi ya jawo Gwamnatin Kasar Saudiyya ta halattawa Cristiano Ronaldo zaman daduro tare da Georgina Rodriguez wanda suka suna tare, amma babu aure.
Na farko a jerin ‘yan wasan da suka zarce kowa a samun albashi a 2023 shi ne ‘dan wasan kwallon kafan nan Cristiano Ronaldo wanda kungiyar Al Nassr ta dauke shi
Babu ‘dan wasan da zai karbi albashin tsohon tauraron Real Madrid da Manchester zai samu a Saudi. Amma dukiyar Faiq Bolkiah ta nunka na Cristiano Ronaldo sau 15
Yar uwar marigayi Pele, Maria Lucia do Nascimento, ta ce mahaifiyarsu wacce ta haura shekaru 100 bata ma san shahararren dan kwallon ya riga mu gidan gaskiya ba
Malamin addinin Musuluncin nan, Mufti Menk, ya taya kasar Argentina da fitaccen dan wasanta, Lionel Messi murnar lashe Kofin Duniya da aka yi a kasar Qatar.
A shafinsa na Twitter, aka ji Ronaldo wanda ya ci zamaninsa yana ganin Lionel Messi ya yi kwallon da ya fi karfin wani ya yi adawa da shi a gasar kofin Duniyan
Wasanni
Samu kari