Tsohon ministan sadarwa da tattalin arzikin zamani, Sheikh Isa Ali Pantami ya sauya sheka daga APC zuwa PDP, an tsayar da shi takarar gwamna a Gombe.
Tsohon ministan sadarwa da tattalin arzikin zamani, Sheikh Isa Ali Pantami ya sauya sheka daga APC zuwa PDP, an tsayar da shi takarar gwamna a Gombe.
Arsenal ta lashe gasar firimiya karo na farko cikin shekara 22 bayan Man City ta tashi 1-1 da Bournemouth, yayin da David Raya da Declan Rice suka taka rawa sosai.
Mujallar Forbes ta Amurka ta fitar jerin ýan was an da suka fi samun kudi ta shekarar 2023 Jerin sunayen ya bayyana albashin ‘yan wasan da suka fi samun daloli.
'Yan PDP, NNPP da LPda za su je majalisa su na kokarin yakar jam'iyyar APC. Nyesom Wike ba zai yarda PDP ta birkitawa APC lissafi a takarar shugaban majalisa ba
Wani dan kwallon kafa, Segun Idowu na kungiyar Barnet FC, Lokoja, ya rasu bayan ya yanke jiki ya fadi sakamakon karo da ya yi da wani dan wasa a jihar Kogi.
'Yan sanda a kasar Uganda sun kama wasu magoya bayan kungiyar kwallon kafa ta Arsenal su 8 sakamakon kamasu da suka yi suna shagalin murnar nasararsu kan Man U.
Kwararren zakaran kwallon kafa na kasar Portugal,ido rufe yana neman kwararren mai girkin da zai dinga biya N2.564m kowanne wata a sabon gidansa da yake ginawa.
Wani matashin dan watan kwallon kafa a kasar Zambiya ya samu kyauta ta musamman bayan ya zama zakaran wani wasa da suka buga. An bashi kyautar kiretan kwai 5.
Dan Kwallon duniya da ya shara a wajejen shekarun 60s da 70s da 80s ya bar gibi a harkar kwallon kafar duniya domin har yanzu ba'a ga wanda ya kai ya kamoshi ba
Da alamu dai Kudi ya jawo Gwamnatin Kasar Saudiyya ta halattawa Cristiano Ronaldo zaman daduro tare da Georgina Rodriguez wanda suka suna tare, amma babu aure.
Na farko a jerin ‘yan wasan da suka zarce kowa a samun albashi a 2023 shi ne ‘dan wasan kwallon kafan nan Cristiano Ronaldo wanda kungiyar Al Nassr ta dauke shi
Wasanni
Samu kari