Jihar Zamfara
Rahotannin da muka samu daga majiyoyi daban-daban sun bayyana cewa yan bindiga sun halaka dan majalisar dokokin jihar Zamfara Hon. Ahmed G. Ahmed a daren jiya T
Mataimakin gwamnan jihar Zamfara, Muhammad Gusau, ya lashi takobin cewa zai cigaba da zama a jam'iyyar People’s Democratic Party PDP, duk da cewa gwamnan jihar.
Gwamnan jihar Zamfara Bello Matawalle ya sauya sheka daga Jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) zuwa Jam’iyyar All Progressives Congress (APC) a hukumance.
Gwamnonin da aka zaba a karkashin inuwar All Progressives Congress (APC) da wasu jiga-jigan jam'iyyar sun isa jihar Zamfara domin tarbar Gwamna Bello Matawalle.
Gabannin sauyin shekar Matawalle, Sanata Hassan Muhammed Nasiha mai wakiltan yankin Zamfara ta tsakiya a majalisa, ya sanar da ficewarsa daga jam'iyyar PDP.
Jam'iyyar PDP ta bayyana matakin da za ta dauka idan gwamna matawalle ya kuskura ya sauya sheka zuwa jam'iyyar APC. Ta ce zai iya rasa kujerarsa ta gwamna.
Tun bayan da aka tabbatar da cewa gwamnan Zamfara zai sauya sheƙa zuwa jam'iyyar APC, kowane ɓangare ya fara shiri, inda APC a Zamfara ta shirya babban gangami.
Ga dukkan alamu jam'iyya mai mulkin ƙasar nan ta yi babban kamu, inda rahotanni suka ƙara tabbatar da sauya sheƙar gwamnan Zamfara, Bello Matawalle, zuwa APC.
Gwamna Matawalle ya koma APC, lamarin da ya yi wa jam'iyyar dadi. An shirya gagarumar liyafa da za ta gudana gobe don karbar gwamnan zuwa jam'iyyar APC mai ci.
Jihar Zamfara
Samu kari