Jihar Zamfara
Gwamnan jihar Zamfara ya gana da shugaba Buhari kan batun rashin tsaro a Najeriya musamman arewacin Najeriya. Ya bayyana yadda yankunan arewa ke ci gaba a yanzu
Jigo a jam'iyyar All Progressives Congress (APC) a jihar Zamfara, Alhaji Bello Dankande, ya rasu yana da shekaru 56 a duniya. Ya rasu ya bar matan aure uku da '
Rundunar Operation Hadarin Daji, ta tare motoci manya 12 dankare da shanu 154 tare da kame mmiyagu 44 a jihar Zamfara, Jaridar Daily Nigerian ta ruwaito haka.
Gwamnan Zamfara Bello Matawalle ya amince da dakatar da ayyukan Hukumar Kula da Cinkoson Ababen Hawa na jihar Zamfara (ZAROTA) bayan yawan koke da ake yi da ayy
Jihar Zamfara na ɗaya daga cikin jihohin da matsalolin tsaro suka dabai-baye a yankin arewa maso yammacin Najeriya, wasu ɗauke da makamai sun hallaka mutum 12.
Gwamnan jihar Zamfara, ya bayyana halin da jiharsa ke ciki, in da yace lamurra suna ta kara tabarbarewa kamar yadda yazo ya sami jihar daga gwamnatin baya.
Biyo bayan kai wani mummunan hari ƙauyen Kadawa dake ƙaramar hukumar Zurmi a jihar Zamfara, Gwamna Bello Matawalle ya lashi takobin ɗaukar matakin da ya dace.
Gwamnan Zamfara Bello Muhammad Matawalle ya bukaci mazauna jiharsa su kare kansu daga hare-haren yan bindiga da suke adabarsu yana mai cewa nan ba da dadewa ba
Yan bindiga Sun kai wasu jerin hare-hare guda biyu a jihohin Zamfara da Kaduna, inda suka hallaka mutum 30 a Zamfara, sannan Suka kashe mutum uku a Kaduna.
Jihar Zamfara
Samu kari