Jihar Zamfara
Gwamnan jihar Zamfara, Bello Matawalle ya ce arewa ita ce matsalar kanta da kanta. A wata tattaunawa da yayi da DW Hausa a Gusau, babban birnin jihar Zamfara.
'Yan fashi da makami da ke biyayya ga wani sanannen dan fashi a jihar Zamfara, Turji, suna kai hare-hare kan kamun mahaifinsa, suna sace mutane a Shinkafi.
Sani Shinkafi, jigo a jam’iyyar All Progressive Congress ya ce tsarin mulkin kasa ba ya adawa da ‘yan siyasa da ke sauya sheka daga wannan jam’iyya zuwa waccan.
An dage sauraron karar da jam'iyyar PDP ta shigar na neman a tsige gwamnan Zamfara, Bello Muhammad Matawalle daga mukaminsa zuwa ranar 29 ga watan Satumba.
Bayan kwanaki uku a hannun masu garkuwa da mutane, shugaban kwalejin koyar da aikin noma da dabbobi a Zamfara ya kuɓuta daga hannun ɓarayin da suka sace shi.
Saboda shirya taron siyasa a yayin hare-haren ‘yan fashi a Zamfara, majalisar dokokin jihar ta gayyaci mataimakin gwamnan, Mahdi Gusau da kwamishinan yan sanda.
Jam’iyyar PDP ta ce lallai ya kamata mataimakin gwamnan jihar Zamfara, Aliyu Gusau, ya dare kujerar gwamnan jihar bayan sauya shekar Gwamna Bello Matawalle.
Ɗan majalisar wakilan tarayya, Kabiru Amadu, daga jihar Zamfara ya bayyana ficewarsa daga PDP zuwa jam'iyya mai mulki APC, domin bin sawun gwamna Matawalle.
Luguden wutan da jiragen yakin sojin saman Najeriya suka yi wa 'yan bindiga ya hada da ran wata mata tare da 'ya'yanta hudu a Sububu dake jihar Zamfara a arewa.
Jihar Zamfara
Samu kari