Jihar Zamfara
Mako guda bayan komarsa jam'iyyar APC, gwamna matawalle ya bayyana dalilinsa na komawa jam'iyyar daga jam'iyyar adawa ta PDP. Ya yabawa shugaban kasa Buhari.
Bayan ya bayyana sauya sheƙarsa zuwa jam'iyya mai mulki APC a hukumance ranar Taƙata da ta gabata, Gwamna Matawalle, ya sallami mashawartan sa na musamman.
Wasu iyalai sun bakunci lahira bayan cin tuwon dawa, lamarin, da ya jefa mai gidan cikin damuwa. Mahaifinsu ya ce lamarin ya zo masa kamar wasan kwaikwayo.
Jami'an rundunar 'yan sanda ta Zamfara sun cafke wani dalibi dan SSS 1, Anka Bashir, wanda ya nemi shugabar wata makaranta da ta biya shi naira miliyan uku.
Jam'iyyar APC ta bukaci tsohon gwamnan Zamfara, Abdulaziz Yari da Marafa da su amince da Gwamna Bello Matawalle a matsayin sabon shugaban jam'iyyar a jihar.
Abubuwa basu daidaita ba a jam'iyyar APC reshen jihar Zamfara yayin da bangarori biyu suka kunno kai a cikin jam'iyyar kwanaki bayan sauya shekar Matawalle.
Shugaba Buhari a ranar Alhamis, 1 ga watan Yuli, ya nuna bakin ciki kan mutuwar Muhammad Ahmad dan majalisar dokokin Zamfara wanda wasu ‘yan bindiga suka kashe.
Tsohon gwamnan jihar Zamfara, Yariman Bakura ya bayyana amincewarsa da jagorancin gwamna Matawalle. Ya ce dama gwamna ne ke jagorantar jam'iyyar APC a jiha.
Wasu fusatattun mutane daga ƙauyen Garmar Hannu, sun toshe hanyar Sokoto zuwa Gusau, inda suke zanga-zanga kan yawaitar hare-haren yan bindiga a yankin su.
Jihar Zamfara
Samu kari