Jihar Zamfara
Zamfara - Gwamna Bello Matawalle ya ɗauki alkawarin kuɓutar da dalibai da kuma malaman da yan bindiga suka sace a kwalejin fasahar noma da dabbobi dake Bakura.
Zamfara - Biyu daga cikin malamai da kuma wani ɗalibi ɗaya da yan bindiga suka sace a kwalejin noma dake Bakura, jihar Zamfara sun tsero sun koma makaranta.
Wasu yan fashi sun bi dare sun harbi tsohon kansila sannan suka yi awon gaba da matarsa da kuma ɗan jaririnta da bai wuce watanni 7 da zuwa duniya ba a Zamfara.
Haɗakar rundunar sojin ƙasar nan ta operation hadarin daji dake Zamfara, sun kai hari kan wasu gungun yan bindiga a dajin Sabubu, sun kashe sama da mutum 45.
Jirgin sojin saman Najeriya, NAF, dake aikin karkashin rundunar Operation Hadarin Daji a arewa maso yamma, ya bankado yunkurin sace matafiya da wasu miyagun.
Abuja- Tun bayan sauya shekar gwamnan Zamfara, Bello Matawalle, zuwa APC, rikici ke ta kara ruruwa tsakaninsa da manyan masu faɗa a ji na jam'iyyar APC a jihar.
Gwamnan Zamfara, Bello Matawalle, ya jajantawa iyalan marigayi Malami Buwai, wanda ya rasu sakamakon doguwar jinya a ranar Litinin, 2 ga watan Agusta a Gusau.
Hatsabibin shugaban masu garkuwa da mutane dake tafka tsiya a yankin Dansadau a dajin Kuyambana, Ali Kachalla, shine ke da alhakin harbour jirgin rundunar soji.
Gwamnan jihar Zamfara ya yi tattaki zuwa wajen Marafa domin a yi sulhu kan rikicin da ya barke a jam'iyyar APC dake faruwa a jihar Zamfara. Sun tattauna batun.
Jihar Zamfara
Samu kari