Jihar Zamfara
Mahdi Aliyu Gusau ya koka kan yadda majalisar jihar Zamfara ke barazanar tsige shi daga mukaminsa na mataimakin gwamnan jihar ta Zamfara a yau Alhamis, 29.
Sakamakon ruwan bama-baman da ‘yan bindiga suke jefawa dajikan da suke jihohin arewa maso yamma da arewa ta tsakiyan kasar nan, 'yan bindiga sun fara laushi.
Rahotannin sirri sun bayyana yadda 'yan ta'adda daga Zamfara suke kaura zuwa jihar Borno domin halartar shirin horarwa daga 'yan ta'addan ISWAP/Boko Haram.
Gwamna Bello Matawalle na jihar Zamfara ya alakanta cigaban miyagun lamurran 'yan bindiga da kuma garkuwa da mutane da ake yi da rikicin makiyaya da manoma.
Majalisar jihar Zamfara ta nemi mataimakin gwamnan jihar da ya gaggauta bayyana a gabanta domin amsa wasu tambayoyi da suke dashi akansa kan wani taro a jihar.
Masu garkuwa a ranar Lahadi sun tare hanyar Sokoto zuwa Gusau sun sace fasinjoji da ke cikin motoccin bus guda uku mallakar hukumar sufuri ta jihar Sokoto,
Gwamnan jihar Zamfara, Bello Matawalle, ya ɗora alhakin matsalar da arewa ta tsinci kanta a ciki kan manyan shugabannin yankin, a cewarsa ba su damu ba sam.
Bello Matawalle, gwamnan jihar Zamfara, ya ce Shugaba Muhammadu Buhari ya ba da tabbacin cewa zai kawo karshen rashin tsaro a arewa tare da dawo da martabarta.
Wasu miyagu da ake zargin 'yan bindiga ne sun kashe 'yan sa kai 7 a wani hari da suka kai garin Dansadau dake karamar hukumar Maru ta jihar Zamfara,Daily Trust.
Jihar Zamfara
Samu kari