Jihar Zamfara
Badawi Abdullahi Ahmed matashi ne mai shekaru 38 wanda ake zargi da zama gagarumin barawon motoci a Abuja kuma rundunar 'yan sandan babban birnin tarayya suka.
Iyayen daliban da aka sace a jihar Zamfara sun shiga damuwa bayan da gwamnati ta ba da umarnin katse layukan waya saboda magance matsalolin tsaro a jihar Zamfar
Zamfara - Bayan ɗaukar tsauraran matakai, gwamnatin jihar Zamfara ta sanar da cewa sojojin sama da na ƙasa sun kaddamar da hari kan sansanonin yan bindiga.
Samaila Dahiru, dalibin GDSS Kaya, ya bayyana yadda ‘yan bindigan da suka yi yunkurin halaka malaminsa suka harbe shi amma kuma ya tsira, The Cable ta ruwaito.
A kokarin gwamnati na ganin an magance matsalolin tsaro a Najeriya, ta ba da umarnin a katse ayyukan layukan wayar a fadin jihar Zamfara domin dakile 'yan bindi
Sheikh Abdullahi Dalla-Dalla, babban limamin masallacin Juma'a na Sambo Dan-Ashafa da ke Gusau, a ranar Juma'a ya gargadi 'yan bindigan da ke jihar su janye ko
Rundunar hukumar ‘yan sanda na musamman tare da hadakar sauran jami’an ta mayar da farmakin da daruruwan ‘yan bindiga suka kai garin Shinkafi, a jihar Zamfara.
Wasu ɓata gari da ake zargin cewa ƴan bindiga ne sun kai hari ofishin yan sanda a Zamfara sun kashe jami'in ɗan sanda ɗaya, rahoton SaharaReporters. Yan bindiga
Mr Bello Matawalle, gwamnan Jihar Zamfara ya yi kira ga al'ummar jihar Zamfara su tsananta addu'o'i domin Allah ya kawo ƙarshen matsalar ƴan bindiga a jihar. Th
Jihar Zamfara
Samu kari