Jihar Zamfara
Miyagun 'yan bindiga sun sheke mutum daya kuma sun tasa keyar mutum bakwai a kauyukan Dadah, Tukurawa da Gandamasu a karamar hukumar Zurmi ta jihar Zamfara.
Daliban kwalejin noma da ilmin dabbobi da aka sace a jihar Zamfara sun kubuta daga hannun 'yan bindiga bayan shafe 'yan kwanaki a hannun 'yan bindigan da suka
Tsohon ministan sufurin jiragen sama, Fani-Kayode ya yi wa mataimakin gwamnan jihar Zamfara, Mahdi Gusau wankin babban bargo a kan kin komawa jam’iyyar APC mai
Zamfara - Gwamnan jihar Zamfara, Bello Mataealle, ya yi kira ga masu ruwa da tsaki a kasar nan a saka dokar ta baci a yankin arewa maso gabas kan matsalar tsaro
Sifeta janar na ‘yan sanda,IGP Usman Baba ya kawo sabuwar hanyar kawo karshen rashin tsaron da jihar Zamfara take fuskanta, AIG na Zone 10 na jihar Sokoto yace.
Wasu ‘yan bindiga sun dakatar da shigar da man fetur garin Dansadau da makwabtansa tun bayan banka wa wata tankar mai da ta taho daga Gusau zuwa Dansadau wuta.
Gwamnan jihar Zamfara, Hon. Bello Mohammed Matawalle ya amince da nadin Alhaji Kabiru Muhammad Gayari a matsayin sabon shugaban ma’aikatan jihar a yau Talata.
Majalisar Jihar Zamfara ta dakatar da zamanta har sai baba ta gani sakamakon sace mahaifin kakakin majalisar yayin wani hari da yan bindiga suka kai a garinsu
Rundunar 'yan sanda ta tabbatar da wani harin 'yan bindiga a jihar Zamfara, inda aka sace mutum sama da 50 tare da hallaka wasu mutum hudu nan take ranar Litini
Jihar Zamfara
Samu kari