Yar Makaranta
Hakan ne yasa Beatrice tare da wasu iyayen yara suka gudanar da zanga-zangar neman a kama malamin makarantar firamaren da ke garin Kabiangek, mai nisan kafa 270 daga Nairobi, babban birnin kasar Kenya. Masu zanga-zanga a wajen mak
Amma, Harry, dan sanda mai gudanar da bincike ya bayyana cewa Harry bai yi niyyar kashe kansa ba a lokacin da ya rataye kansa, sai dai ya yi babban ganganci saboda bai yi tunanin cewa zai iya mutuwa cikin dan kankanin lokaci haka
Mai rikon matashiyar ya shaida wa manema labarai cewa Malamin ya cika wandonsa da iska tun bayan da batun juna biyun ya fito fili. Sai dai, Fasto Mushayavanhu ya dauki alhakin yi wa matashiyar ciki a yayin da masu rikon matashiyar
Za a sakewa jarrabawar WAEC ta kammala makaranta tsari bisa dukkan alamu inda shugaban hukumar ya ce a na yunkurin fara amfani da gafaka. WAEC za ta yi koyi da JAMB wurin shirya jarrabawar ta.
Ma'aikatar kasafin kudi da tsare-tsare ta tarayya ce ta shirya taron tare da hadin gwuiwar gwamnatin jihar Kano da hukumar UNICEF. Kamfanin dillancin labarai na kasa (NAN) ya rawaito cewa an shirya taron ne domin tabbatar da samun
Dakta Abubakar Kumo, sakatare a hukumar ilimi ta jihar (SUBEB), ya shaida wa gwamnan cewa ba a taba amfani da wurin ba tun da aka gina shi a shekarar 2015. Ya ce an yi ginin ne da niyyar tsarin karatun almajirai a karkashin hukuma
Hukumar kula da ingancin karatu da nagartar jami'o'in kasa (NUC) ta fitar da jerin sunayen wasu haramtattun jami'o'i 58 da ke Najeriya. NUC ta ce ta rufe jami'o'in saboda rashin samun lasisi daga gwamnatin tarayya da kuma rashin
Yanzu haka Ma’aikatan Jami’a za su sake shiga wani sabon yajin aiki a Najeriya. A ‘yan majalisar wakilai tarayya da dattawa su na ta faman kira ga Ma’aikatan jami’o’in su hakura su maida wukakensu.
Za ku ji yadda a ka kirkiro mota mai aiki da wutar lantarki a Najeriya wanda tun 2015 ake wannan tanadi inji wadanda su ka kera motar lantarkin a Jami’ar UNN wanda a ke kira Lion Ozumba 551.
Yar Makaranta
Samu kari