Yar Makaranta
Hakan na kunshe ne a cikin wata sanarwa da UNICEF a fitar domin tuna wa da ranar da Majalisar Dinkin Duniya ta ware domin domin yaran nahiyar Afrika. A sanarwar da Peter Hawkins, wakilin UNICEF a Najeriya, ya fitar ta bayyana cewa
A makon nan mu ka ji cewa wata Budurwa ‘Yar kungiyar MSS ta fita da sakamakon da ya fi na kowa a Jami’a. Talatu ta ciri tuta a babbar Jami’ar Abuja da maki 4.82 a cikin 5.00.
Tun a ranar 3 ga watan Mayu, iyayen dalibar suka shigar da korafi a ofishin tsaro na jami'ar a kan cewar diyar su ta bata. Rundunar 'yan sandan jihar Filato, ta bakin kakakinta, DSP Tyopev Terna, ta tabbatar da labarin mutuwar dal
Wasu masu garkuwa da mutane dauke da manyan bindigogi sun kai hari wata makarantar sakandare ta mata da ke jihar Zamfara, sun sace 'yammata masu yawan gaske wadanda har yanzu ba a san adadinsu ba...
Skyline University Nigeria (SUN), jami'a mai zaman kanta ta farko a jihar Kano, tayi bikin daukan sabbin dalibai 82 a karo na farko da zasu fara karatun digiri a zangon shekarar 2018/2019. An dauki daliban ne a tsangayoyin karatu
Mun ji labari cewa wata Jami’a a Arewa za ta ba Dangote kyautar Digiri saboda taimakon da yake yi wa al’umma. Kwamared Hassan Adebayo Sunmonu shi ma zai samu shaidar Dakta tare da Alhaji Aliko Dangote.
A ranar Larabar nan wata dalibar jami'a dake ajin farko a jami'ar jihar Kogi, Miss Rebecca Michael, ta kashe kanta, jim kadan bayan saurayinta ya rabu da ita. A rahoton da muka samu, dalibar ta samu damar shiga makarantar...
Shirin nan na ciyar da daliban makarantun firamare da abincin da aka noma a Najeriya (HGSFP) ya yi mamaya zuwa jihohi 30 na kasar nan ya zuwa yanzu, kamar yadda wani jawabi daga fadar shugaban kasa ya bayyana. Laolu Akande, babban
A yayin da duniya ke juyawa sau daya a cikin kowacce shekara, ana samun canjin yanayi daga damuna zuwa hunturu (sanyi) zuwa yanayi na zafi. A lokacin zafi, ana samun budewar rana, lamarin da ke kara dumama yanayin jiki da na muhal
Yar Makaranta
Samu kari