Yan Fashi Da Makami
Wasu yan bindiga sun kar farmaki jihar Kaduna inda suka halaka mutane kimanin su goma sannan a jihar Neja ma sun yi garkuwa da wasu mutum uku a garin Katcha.
Iyayen dalibai mata da aka sace a makarantar sakandare ta yan mata ta gwamnati da ke Jangebe, jihar Zamfara sun damu da halin da yaran nasu ke ciki a yanzu.
Fusatattun matasa sun farma yan jarida a yayinda suka isa garin Jangabe da ke karamar hukumar Talata-Mafara ta jihar Zamfara don dauko rahoto kan sace yan mata.
Yan bindiga sun yi garkuwa da akalla dalibai 1,140 cikin shekaru bakwai a Najeriya a hare-hare mabanbanta da suka kai makarantunsu a wasu jerin jihohin kasar.
Yan bindiga sun kashe mutane 18 a harin da suka kai wasu yankunan jihar Kaduna sannan suka sace mutane da dama tare da kone gidaje a ƙauyen Anaba na Chikun.
Kungiyar Southern Kaduna Peoples’ Union (SOKAPU) ta nemi hukumomin tsaron kasar su binciki Sheikh Ahmed Gumi a kan neman gwamnati ta yi wa yan bindiga afuwa.
Gwamna Bello Matawalle na jihar Zamfara, ya bayyana cewa gwamnatinsa ta ceto mutane fiye da 1,000 daga hannun masu garkuwa da mutane ba tare da kudin fansa ba.
Dogo Gide, shugaban yan bindigan jihar Zamfara ya ba da tabbacin cewa nan ba da jimawa ba za a saki malamai da daliban Kwalejin Kimiyya ta Gwamnati dake Kagara.
Gwamnan Zamfara, Bello Muhammad Matawalle ya ce maganar da ya yi cewa ba duk 'yan fashi ne masu laifi ba ba tuntuben harshe ne ba abunda yake nufi ba kenan.
Yan Fashi Da Makami
Samu kari