Yan Fashi Da Makami
An hallaka mutane 20, sannan Hausawa 5, 000 da ke kasuwanci a jihar Oyo sun jikkata, Oluseyi Makinde da Rotimi Akeredolu sun kai ziyara, amma an yi masu ihu.
Mahara sun kai sabon hari kauyen Baka, karamar hukumar Igabi da ke jihar Kaduna, inda suka kashe uba da dansa a safiyar ranar Asabar, 13 ga watan Fabrairu.
Gwamnan Zamfara, Bello Matawalle ya sha bam-bam da Gwamna Nasir El-Rufai kan batun rashin tsaro. Yace ta sulhu ne za a kawo zaman lafiya cikin sauki a Zamfara.
Wasu yan bindiga a ranar Laraba, 10 ga watan Fabrairu sun kai farmaki tashar bincike na yan sanda da ke karamar hukumar Takum, jihar Taraba, sun kashe jami'i 1.
'Yan Majalisar sun bada shawara ayi wa tsarin tsaro na kasar garambawul. Anyi kira ga Jami’an tsaro su tura jirage su tsefe dajin da ‘yan bindiga su ke fake.
Bidiyon wata matashiyar budurwa tana yakar 'yan fashi da makami wadanda suka shiga shagonsu suna barazana ga mahaifiyar ta ya karade kafafen sada zumuntar .
Dakarun sojojin saman Najeriya sun yi luguden wuta a kan yan bindiga a dajin jihar Kaduna inda suka halaka wasu da dama daga cikinsu da ke kokarin tserewa.
Wasu da ake zaton masu garkuwa da mutane ne a ranar Talata, 9 ga watan Fabarairu sun yi garkuwa da hadimin mataimakin gwamnan jihar Taraba, Alhaji Bala Baba.
Yan sanda a jihar Ogun sun kama wani da ake zargi da fashi da makami, Adeolu Bankole, wanda ya yi wa wasu mutane fashi sanye da kayan aikin jami'an tsaro na Civ
Yan Fashi Da Makami
Samu kari