Yan Fashi Da Makami
Wasu yan bindiga a ranar Laraba, 10 ga watan Fabrairu sun kai farmaki tashar bincike na yan sanda da ke karamar hukumar Takum, jihar Taraba, sun kashe jami'i 1.
'Yan Majalisar sun bada shawara ayi wa tsarin tsaro na kasar garambawul. Anyi kira ga Jami’an tsaro su tura jirage su tsefe dajin da ‘yan bindiga su ke fake.
Bidiyon wata matashiyar budurwa tana yakar 'yan fashi da makami wadanda suka shiga shagonsu suna barazana ga mahaifiyar ta ya karade kafafen sada zumuntar .
Dakarun sojojin saman Najeriya sun yi luguden wuta a kan yan bindiga a dajin jihar Kaduna inda suka halaka wasu da dama daga cikinsu da ke kokarin tserewa.
Wasu da ake zaton masu garkuwa da mutane ne a ranar Talata, 9 ga watan Fabarairu sun yi garkuwa da hadimin mataimakin gwamnan jihar Taraba, Alhaji Bala Baba.
Yan sanda a jihar Ogun sun kama wani da ake zargi da fashi da makami, Adeolu Bankole, wanda ya yi wa wasu mutane fashi sanye da kayan aikin jami'an tsaro na Civ
Jami’an tsaro sun ce sun cafke wadanda ake zargi su na aikin saida makamai. kwamishinan ‘yan sanda na jihar Kebbi, Adeleke Adeyunka-Bode yace za a kai su kotu.
Wasu yan bindiga marasa imani a jihar Kaduna sun halaka wasu yara su uku tare da yin garkuwa da iyayensu mata a kan babbar titin hanyar Kaduna Birnin Gwari.
Gwamna Bello Mohammed Matawalle ya kare matsayar Gwamnatin jihar Zamfara, ya ce a dalilin haka, yaron Buharin Daji da wasu ‘Yan bindiga za su sallama kansu.
Yan Fashi Da Makami
Samu kari