Yan Fashi Da Makami
Bayan labari ya isa hukumar Hisbah ne sai ta tura jami'an ta domin su sare bishiyar saboda barazana da illar da take da ita ga imanin musulmi. Sai dai an yi dauki ba dadi da matasan dake karbar kudi a wurin bishiyar da jami'an His
Kakakin hukumar 'yan sanda a jihar Kaduna, ASP Mukhtar Aliyu, ya tabbatar da hakan a jiya tare da bayyana cewar 'yan ta'addan sun tuba biyo bayan tattaunawa mai zurfi da hukuma da kuma shugabannin al'umma. Aliyu ya kara da cewar
Dakarun rundunar sojin Najeriya sun yi nasarar cafke wasu masu garkuwa da mutane a Kaduna yayin wani sintiria a Rijana. Wadanda aka kama din har yanzu na tsare a hannun hukumar soji inda ake kara tsananta bincike a kansu. A wani
Majiyar NAIJ.com ta ruwaito a sakamakon harin da yan fashin suka kai, Dansanda guda ya mutu, yayin da dayan yake Asibiti cikin halin rai fakwai mutu fakwai. Wani shaidan gani da ido ya bayyana ma majiyarmu cewa yan fashin sun dira
Tsohon shugaban hukumar Kwastam, Abdullahi Dikko Indi, ya ce batun zayyana sunan sa cikin wadan da suka wawure kudin gwamnati lokacin mulkin PDP ba daidai ba ne tare da musanta ikirarin ministan yada labarai da al’adu, Lai Mohamme
Cikin bayanin da hukumar y'an sanda jahar Benue ta sanar, ta bakin jami'in hulda da jama'a ASP Moses Yamu ya ce, al'amarin ya faru ne a yankin Anyibe, cikin karamar hukumar Logo dake jahar ta Benue. Yamu ya ce, maharan sun farwa
Wata majiya ta shaida mana cewar an dade ana takun saka tsakanin kabilun biyu tare da bayyana cewar dama dukkan kabilun na neman hanyar kaiwa juna hari. Kakakin hukumar 'yan sanda a jihar Kogi, ASP William Aya, ya tabbatar da faru
Umaru, makiyayi, an kama shi da wata bindiga samfurin AK-47 mai lamba KO340119 da kuma zagaye goma na alburusai. Ya tabbatar wa da hukuma cewar ya fara garkuwa da mutane da mutane shekaru goma da suka wuce a garin Okene dake jihar
Hukumar sojin Najeriya ta ce ta kammala shirin bude sashen mata zalla domin inganta aiyukanta a ciki da kuma wajen kasar nan. Shugaban rundunar sojin ta kasa, Laftanal janar Tukur Yusuf Buratai, ya sanar da haka a yau yayin wani
Yan Fashi Da Makami
Samu kari