Yan Fashi Da Makami
Cikin bayanin da hukumar y'an sanda jahar Benue ta sanar, ta bakin jami'in hulda da jama'a ASP Moses Yamu ya ce, al'amarin ya faru ne a yankin Anyibe, cikin karamar hukumar Logo dake jahar ta Benue. Yamu ya ce, maharan sun farwa
Wata majiya ta shaida mana cewar an dade ana takun saka tsakanin kabilun biyu tare da bayyana cewar dama dukkan kabilun na neman hanyar kaiwa juna hari. Kakakin hukumar 'yan sanda a jihar Kogi, ASP William Aya, ya tabbatar da faru
Umaru, makiyayi, an kama shi da wata bindiga samfurin AK-47 mai lamba KO340119 da kuma zagaye goma na alburusai. Ya tabbatar wa da hukuma cewar ya fara garkuwa da mutane da mutane shekaru goma da suka wuce a garin Okene dake jihar
Hukumar sojin Najeriya ta ce ta kammala shirin bude sashen mata zalla domin inganta aiyukanta a ciki da kuma wajen kasar nan. Shugaban rundunar sojin ta kasa, Laftanal janar Tukur Yusuf Buratai, ya sanar da haka a yau yayin wani
Majiyar NAIJ.com ta ruwaito kwamishinan Yansandan jihar, Austin Iwar ya bayyana haka ga manema labaru a ranar juma’a 6 ga watan Afrilu, inda yace daga cikin bindigu akwai AK47 guda 20, bindigun toka 42, Bindigar ‘Pump Action’ guda
Rahotanni sun tabbatar da cewar da far sai da suka fara isa ofishin Yansanda dake garin Offa, inda suka bindige dukkanin Yansandan da suka iske a can, a matsayin wata riga kafi da suka yi ma kansu, daga nan ne suka nufi bankin.
Yan sandar jihar Benue, sun cafke wani karamin yaro dan aji biyu a karamar sakandire mai suna Atoo Aondoana da hannu dumu-dumu a fashin da ake yawan yi a babbar hanyar Makurdi zuwa Alaide. An kama Aondoana tare da abokin fashin sa
Yaron ya bayyana ma mahafiyarsa cewa ya ga kananan yara da dama a gidan, daga ciki har da wata karamar yarinya da bata fi shekaru 3 ba, don kuwa tana sanye da kunzugun famfas, ya kara da cewa duk magiyar da yayi ga mutanen da suka
Majiyar NAIJ.com ta ruwaito shugaban wadannan gagararrun yan fashin, jami’in dansanda ne mai mukamin Sajan, Sajan Danjuma Sani, kuma an kama su ne bayan sun afka wani gidan baki mallakin mataimakin gwamnan jihar jigawa.
Yan Fashi Da Makami
Samu kari