Yan Fashi Da Makami
Yan bindiga a ranar Talata, 28 ga watan Mayu sun kashe akalla mutane 23 a hare-haren da suka kai kauyukan Tunga da Kabaje, yankin Sakajiki dake karamar hukumar Kaura Namoda a jihar Zamfara.
Bayan makonni uku da nadin sabon kwamishinan 'yan sanda a jihar Bauchi, CP Habu Sani, hukumar 'yan sanda a jihar ta samun nasarar cika hannu da ya miyagun 'yan ta'adda 43 da suka afka tarkon ta.
A ranar Alhamis, 23 ga watan Mayu, ne shugaban kasa Muhammadu Buhari ya tabbatar da Mohammed Abubakar Adamu a matsayin shugaban rundunar 'yan sandan Najeriya (IGP) mai cikakken iko Ga wasu muhimman abubuwa 5 a kan sabon IGP Adamu
Rundunar 'yan sandan Najeriya reshen jihar Borno tayi bajakolin masu laifi da 'yan ta'adda fiye da 50 da ta kama tare da kayan laifi da makaman su a hedikwatar rundnar dake Maiduguri, babban birnin jihar Borno. Masu laifin da aka
A ranar Talata ne Legit.ng ta kawo muku labarin cewar wasu 'yan bindiga sun kashe fiye da mutane 26 a wani hari da suka kai a kan mazauna wasu garuruwa dake kananan hukumomin Dan Musa, Faskari da Batsari dake jihar Katsina. Majiya
Wani bidiyo ya billo na jami’an yan sanda a lokacin da suke kakkabe maboyar yan bindiga a yankin karamar hukumar Faskari da ke jihar Katsina. A cikin bidiyon an nuna yadda jami’an yan sanda suka yi wa sansanin yan ta’addan kawanya
Anyi jana’izar mutum 18 da yan bindiga suka kashe a kauyen Yar Gamji da ke karamar hukumar Batsari a jihar Katsina a safiyar ranar Laraba, 22 ga watan Mayu a makabartan Dan Takum bayan anyi sallar gawa a fadar sarkin Katsina.
Rahotanni sun bayyana cewar wasu 'yan bindiga sun kai wasu kauyuka dake karkashin karamar hukumar Birnin Magaji tare da kashe mutane 18. Kauyun mu da majiyar mu ta lissa an kai harin sune kamar haka; Garin Kaso, Garin Kokiya, Gari
A cewar majiyar, an kashe mutane 11 a garin Sabon Layin Galadima dake karkashin karamar hukumar Faskari, yayin da aka kashe mutane biyar a Mara Zamfarawa dake karamar hukumar Dan Musa tare da sace dabbobi da dama. Gidan Talabijin
Yan Fashi Da Makami
Samu kari