Yan Fashi Da Makami

'Yan bindiga sun kashe mutane fiye da 26 a jihar Katsina
Breaking
'Yan bindiga sun kashe mutane fiye da 26 a jihar Katsina
Labarai
daga  Mudathir Ishaq

A cewar majiyar, an kashe mutane 11 a garin Sabon Layin Galadima dake karkashin karamar hukumar Faskari, yayin da aka kashe mutane biyar a Mara Zamfarawa dake karamar hukumar Dan Musa tare da sace dabbobi da dama. Gidan Talabijin