Yan Fashi Da Makami
An fafata tsakanin yan bangan sa-kai da yan bindiga a kauyen Dan Ali da ke karamar hukumar Danmusa na jihar Katsina inda hakan ya yi sanadiyar rasa rayuka biyar
Masu garkuwa da mutane sun yi awon gaba da mataimakin shugaban karamar hukumar Shelleng na jihar Adamawa, Kama Lazarus Bakta a gidansa a safiyar yau Talata.
Daruruwan jama'a sun fito a jihar Katsina domin zanga-zanga a kan yankar kauna da yan ta'adda ke yi masu a fadin jihar. Sun kuma kawar da shingen yan sanda.
Wasu matasa biyu da yan sandan jihar Lagas suka kama bisa laifin gashi da makami sun ce yunwa ce ta jefa su cikin wannan mummunan harka saboda kullen korona.
Wasu yan bindiga sun halaka jami'an yan sandan Najeriya guda biyu a jihar Neja bayan sun yi musayar wuta a tsakaninsu a karamar hukumar Shiroro da ke jihar.
Manjo janar John Enenche, jagoran watsa labaran atisayen rundunar soji na kasa, ya ce an kai harin ne a karkashin atisayen 'ACCORD". Enenche ya bayyana cewa dak
Mutum 50 ake tsoron an kashe a Katsina a wani danyen harin ‘Yan bindiga da ya sheka da mutane 50 lahira. An dade ana kashe mutane Jihar Shugaban kasar Najeriya.
Wata majiya da ta nemi a boye sunanta ta sanar da Premium Times cewa ma'aikacin lafiyar da aka sace makwabci ne ga hakimin da 'yan bindiga suka kashe. Masu zang
Madugun masu garkuwa da mutane, Hamisu Bala wato Wadume ya gurfana a gaban wata babbar kotun tarayya da ke Abuja a kan zarginsa da ake da laifin ta'addanci.
Yan Fashi Da Makami
Samu kari