Yan Fashi Da Makami
Dakarun Operation Safe Haven a jiya sun kashe 'yan fashi da makami biyu a Jos, babban birnin jihar Filato, cewar kwamandan OPSH, Manjo Janar Chukuemeka Okonkwo.
Binta Nyako, mai shari'a ta babbar kotun tarayya da ke Abuja ta hana belin Hamisu Bala wato Wadume sannan ta yi umurnin garkame shi a gidan kurkuku na Kuje.
Dazu Orji Kalu ya gabatar da kudirin gyara gidajen yarin Najeriya. ‘Dan Majalisar ya sha alwashin fito da wadanda ke gidajen yari bayan zaman kurkukun da ya yi.
Wani hatsabibin mai garkuwa da mutane ya fada hannun Sojoji. Sojojin kasar sun yi ram da mai sace mutanen ne a wani hari da Operation Whirl Stroke su ka kai.
A cewar Mba, tawagar ma su garkuwa da mutanen ne suka sace Dakta Audu Benedict, dansa, da kuma abokinsa a kan hanyarsu ta zuwa Abuja daga jihar Benuwe. Dangi da
A yayin da ya rage saura sa'o'i 24 a fara kada kuri'a a zaben kananan hukumomin jihar Taraba, wasu 'yan bindiga da ake kyautata zaton 'yan kungiyar tsageranci
Gwamnan jihar Katsina, Aminu Masari ya umurci rundunar sojojin kasar da su tsamo yan bindigar da suka hana al'umma zaman lafiya sannan su harbe su har lahira.
Jama'a da ke samun mafaka a sansanin yan gudun hijira da ke Faskari a jihar Katsina sun sha kuka a lokacin da Masari da wasu manyan gwamnati suka ziyarce su.
Rundunar soji ta ce ta kai harin ne bayan samun sahihan bayanai daga na'urar leken asiri (ISR) wacce ta leko sansani da wuraren boye makaman 'yan bindiga da kum
Yan Fashi Da Makami
Samu kari