Yan Fashi Da Makami
Dazu Orji Kalu ya gabatar da kudirin gyara gidajen yarin Najeriya. ‘Dan Majalisar ya sha alwashin fito da wadanda ke gidajen yari bayan zaman kurkukun da ya yi.
Wani hatsabibin mai garkuwa da mutane ya fada hannun Sojoji. Sojojin kasar sun yi ram da mai sace mutanen ne a wani hari da Operation Whirl Stroke su ka kai.
A cewar Mba, tawagar ma su garkuwa da mutanen ne suka sace Dakta Audu Benedict, dansa, da kuma abokinsa a kan hanyarsu ta zuwa Abuja daga jihar Benuwe. Dangi da
A yayin da ya rage saura sa'o'i 24 a fara kada kuri'a a zaben kananan hukumomin jihar Taraba, wasu 'yan bindiga da ake kyautata zaton 'yan kungiyar tsageranci
Gwamnan jihar Katsina, Aminu Masari ya umurci rundunar sojojin kasar da su tsamo yan bindigar da suka hana al'umma zaman lafiya sannan su harbe su har lahira.
Jama'a da ke samun mafaka a sansanin yan gudun hijira da ke Faskari a jihar Katsina sun sha kuka a lokacin da Masari da wasu manyan gwamnati suka ziyarce su.
Rundunar soji ta ce ta kai harin ne bayan samun sahihan bayanai daga na'urar leken asiri (ISR) wacce ta leko sansani da wuraren boye makaman 'yan bindiga da kum
Mutane shida ciki harda jami'in dan sanda guda sun rasa ransu sakamakon harin da wasu yan bindiga suka kai kauyuka biyu na karamar hukumar Danmusa a Katsina.
Daga cikin masu laifin da rundunar 'yan sanda ta yi bajakolinsu akwai dilolin makamai, 'yan fashi da makami da kuma masu garkuwa da mutane. An yi bajakolin masu
Yan Fashi Da Makami
Samu kari