Yan Fashi Da Makami
Rundunar 'yan sandan Najeriya reshen jihar Katsina ta sanar da cewa ta kashe wasu 'yan bindiga guda biyu tare da kubutar da mutane biyu da su ka sace a yankin
Da ya ke amsa tambayar manema labarai a kan zargin cewa ya aikata fyade ga mata 30, sai mai laifin ya ce; "ba gaskiya bane, na aikata hakan ne kawai sau uku; za
Matsalar rashin tsaro na ci gaba da hauhawa a sassan kasar, masu garkuwa da mutane sun sace shugaban karamar hukumar Warri ta arewa, Okorodudu a jihar Delta.
Jiya ne ‘Yan bindiga su ka sa Malamai da Bayin Allah sun yi na kare a Jami’ar Katsina. Malaman Jami’a sun bar harabar Makaranta saboda tsoron harin Miyagu.
Kusan kan Musulmai da Kiristoci ya hadu a kan kashe-kashen da ake yi a Najeriya. Kungiyar NIREC ta ce dole gwamnati ta tashi tsaye, a kare al’ummar kasar nan.
‘Yan Majalisar Wakilai sun bayyana Jihar Arewan da za kai wa hari ana bukuwan babbar idi. Miyagun na yunkurin kawo farmaki ne a lokacin bikin babbar Sallah.
'Yan bindiga sun kai farmaki karamar hukumar Toto da ke jihar Nasarawa, sun halaka mutum biyar iki harda matar aure sannan kuma suka kona wasu gidaje a yankin.
An kama wata tsohuwa 'yar shekara 60, Aisha cikin masu fashi, kuma ta kasance uwa ga biyu daga cikin 'yan fashin masu suna Ibrahim Isyaku da Ahmadu Isyaku.
Sanarwar ta bayyana cewa dakarun rundunar soji sun sake kama wasu gagararrun 'yan bindiga biyu; Gabbe Muhammad da Muhammad Bello, a kauyen Mai Filoti da ke yank
Yan Fashi Da Makami
Samu kari