Yan Fashi Da Makami
Ya bayyana cewa duk da kasashen turai su na son yin kasuwancin sayar da makamai, su na duba makomar irin wannan kasuwanci saboda rashin tabbacin hannun da makam
Dazu nan mu ka ji cewa Miyagun ‘Yan bindiga sun harbe ‘Dan Majalisa, sun tsere da Mai dakinsa da ‘ya ‘ya biyu. An samu wannan labari ne cikin daren Juma'a.
Rundunar 'yan sandan Najeriya reshen jihar Katsina ta sanar da cewa ta kashe wasu 'yan bindiga guda biyu tare da kubutar da mutane biyu da su ka sace a yankin
Da ya ke amsa tambayar manema labarai a kan zargin cewa ya aikata fyade ga mata 30, sai mai laifin ya ce; "ba gaskiya bane, na aikata hakan ne kawai sau uku; za
Matsalar rashin tsaro na ci gaba da hauhawa a sassan kasar, masu garkuwa da mutane sun sace shugaban karamar hukumar Warri ta arewa, Okorodudu a jihar Delta.
Jiya ne ‘Yan bindiga su ka sa Malamai da Bayin Allah sun yi na kare a Jami’ar Katsina. Malaman Jami’a sun bar harabar Makaranta saboda tsoron harin Miyagu.
Kusan kan Musulmai da Kiristoci ya hadu a kan kashe-kashen da ake yi a Najeriya. Kungiyar NIREC ta ce dole gwamnati ta tashi tsaye, a kare al’ummar kasar nan.
‘Yan Majalisar Wakilai sun bayyana Jihar Arewan da za kai wa hari ana bukuwan babbar idi. Miyagun na yunkurin kawo farmaki ne a lokacin bikin babbar Sallah.
'Yan bindiga sun kai farmaki karamar hukumar Toto da ke jihar Nasarawa, sun halaka mutum biyar iki harda matar aure sannan kuma suka kona wasu gidaje a yankin.
Yan Fashi Da Makami
Samu kari