Yan Fashi Da Makami
Labari ya zo mana cewa an kama Matar da ta bankawa mafitsarar yarinyarta wuta. Yemi Awolola ma’aikaciya da ke aiki da kamfanin man fetur na Najeriya watau NNPC
An sake yin ram da wani Fasto da ya kwanta da ‘yar yarinya a Najeriya. Wannan karo wani Fasto mai shekara 59 ne ya yi lalata da yarinya mai shekara 10 a Duniya.
Mun ji cewa wasu ‘Yan fashi sun aikowa bankuna takardar kawo hari a garin Ebonyi. Wannan karfin hali na ‘Yan fashi ya sa jami’an tsaro sun fara shiryawa harin.
‘Yan bindiga a Taraba sun yi garkuwa da wasu yan kasuwa uku da wasu ýan achaba biyu a hanyarsu na zuwa cin kasuwa a hanyar Dananacha-Borno-Kurukuru da ke jihar.
Kakakin rundunar 'yan sandar ya sake bayyana cewa gungun wasu 'yan bindiga sun sace babban limamin masallacin ofishin rundunar 'yan sanda, Mustapha Badamasi, ja
Labari da muke samu a yanzu ya nuna cewa wasu batagarin ‘yan bindiga sun yi garkuwa da babban limamin ‘yan sandan jihar Taraba, Mallam Mustapha Nuhu a jiya.
Rundunar sojojin Najeriya karkashin shirin Operation Hadarin Daji sun ci galaba a kan wasu 'yan bindiga a jihohin Zamfara da Sokoto inda suka kashe wasun su.
Yayayinda yankin arewa musamman jihar Katsina ke fama da hare-haren yan bindiga, Hakimin Batsari kuma Sarkin Ruman Katsina, Alhaji Mohammed Muazu, ya koka kai.
Da ya ke magana amadadin sauran 'yan tawagarsa, Tubonson ya bayyana cewa ya godewa Allah da 'yan sanda su ka kamasu saboda komai ba ya faruwa sai da yardarsa, a
Yan Fashi Da Makami
Samu kari