Yan Fashi Da Makami
Dazu nan mu ka ji labarin wasu kattin kawai da su ka hadu su na yi wa karamar yarinya fyade a Kaduna. Akalla maza 5 aka kama sun yi wa mai shekara 10 fyade.
Wan ‘yan bindiga a jihar Nasarawa sun yi garkuwa da wani jami’in hukumar kula da shige, Salisu da matarsa, sun kuma harbi kanwarsa inda hakan ya sa ta mutu.
Labari ya zo mana cewa an kama Matar da ta bankawa mafitsarar yarinyarta wuta. Yemi Awolola ma’aikaciya da ke aiki da kamfanin man fetur na Najeriya watau NNPC
An sake yin ram da wani Fasto da ya kwanta da ‘yar yarinya a Najeriya. Wannan karo wani Fasto mai shekara 59 ne ya yi lalata da yarinya mai shekara 10 a Duniya.
Mun ji cewa wasu ‘Yan fashi sun aikowa bankuna takardar kawo hari a garin Ebonyi. Wannan karfin hali na ‘Yan fashi ya sa jami’an tsaro sun fara shiryawa harin.
‘Yan bindiga a Taraba sun yi garkuwa da wasu yan kasuwa uku da wasu ýan achaba biyu a hanyarsu na zuwa cin kasuwa a hanyar Dananacha-Borno-Kurukuru da ke jihar.
Kakakin rundunar 'yan sandar ya sake bayyana cewa gungun wasu 'yan bindiga sun sace babban limamin masallacin ofishin rundunar 'yan sanda, Mustapha Badamasi, ja
Labari da muke samu a yanzu ya nuna cewa wasu batagarin ‘yan bindiga sun yi garkuwa da babban limamin ‘yan sandan jihar Taraba, Mallam Mustapha Nuhu a jiya.
Rundunar sojojin Najeriya karkashin shirin Operation Hadarin Daji sun ci galaba a kan wasu 'yan bindiga a jihohin Zamfara da Sokoto inda suka kashe wasun su.
Yan Fashi Da Makami
Samu kari