Yan Fashi Da Makami
Wani shaidar gani da ido ya ce 'yan bindigar da suka kai hari ofishin 'yan sandan sun kwace bindigar dan sanda daya bayan sun raunta shi ta hanyar caccaka ma sa
Yan bindiga a Birnin Gwari sun halaka wani hazikin jami’in sojan sama kuma jami’i mafi hazaka a wani horo na musamman na rundunar sojin sama, Muhammad Auwal.
Rundunar yan sandan Najeriya reshen jihar Anambra sun yi gagarumin nasarar kama wasu matasa biyu da suka kware wajen yi wa mutane fashi da makami a motar haya.
An yi muhimmiyar ganawa a tsakanin rundunar 'yan sanda da ma su rike da sarautar gargajiya a masarautar Kontagora domin tattauna yadda za a samu nasarar tabbata
Babban kwamandan HISBAH na ji ihar Kano, Sheikh Harun Ibn Sinah, ya sanar da freedom radiyo cewa lamarin ya ritsa da Malam Abdulmmumin yayin da ya ke kan hanyar
Mun ji cewa an samu jami’an Sojoji sun tarwatsa sansanin ‘Yan ta’adda a kan hanyar Abuja. Dubun miyagun da ke addabar Bayin Allah a hanyar Abuja ta cika yanzu.
Mun ji cewa a jihar Akwa Ibom, an gurfanar da wata Mata da mijinta da zargin yin sata a Kotu. Alkali ya dage wannan shari’ar sai cikin watan Disamban 2020.
A jiya ne daya daga cikin wadanda aka sace tare da yaran Makarantar da aka sace a Kaduna ya tsere. An samu wanda ya tsero daga hannun Miyagun ne bayan sa’a 24.
Tun a ranar 22 ga watan Mayu dan sanda mai gabatar da kara, Fidelis Ogbobe, ya sanar da kotun cewa wasu 'yan bindiga dauke da muggan makamai sun kwace mota kira
Yan Fashi Da Makami
Samu kari