Yan Fashi Da Makami
Wasu mahara sun kai wa mamba mai wakiltan mazabar Jema’a/Sanga a majalisar wakilai, Rt.Hon. Nicholas Garba Sarkin Noma, da wasu mutane da ke cikin motarsa hari.
Gwamnan jihar Zamfara, Bello Matawalle ya ce wani shugaban yan bindiga ya taba rokonsa a yayin wata ganawa, cewa a daina yadawa idan jami’an tsaro suka kama su.
Wasu yan bindiga sun kashe mutum biyar, ciki harda wani basarake a garin Wereng da ke karamar hukumar Riyom a jihar Filato, a yau Talata, 6 ga watan Oktoba.
Dakarun rundunar sojoji sun ragargaji yan bindiga a hanyar Abuja zuwa Kaduna, sun yi nasarar kawar yan ta'addan biyu da jikkata wasu, sun kwato bindigogi biyu.
Da alama dai ‘Yan Sanda 10, 000 su na cikin ruwa bayan Kotu ta soke daukar su aiki da aka yi. Kotu ta ce hukumar PSC kadai ke da ikon daukar ‘Yan Sanda aiki.
Dan majalisa mai wakiltan mazabar Bosso/Paikoro a majalisar wakilai, Shehu Beji, ya koka a kan yadda yan bindiga suka kusa kutsawa babbar birnin tarayya, Abuja.
Yan bindiga dauke da bindigogin AK-47 sun kai mamaya kauyen Unguwar Doka da ke Faskari a daren ranar Alhamis, sun fafata da dakarun sojoji, sun kashe sojoji 3.
‘Yan bindiga sun shiga Katsina a makon nan, sun yi gaba da ‘Yaruwar wata babba a Gwamnatin Tarayya. ‘Yan bindiga sun yi garkuwa da mutane a Faskari da Dandume.
Dan majalisar dokokin jihar Kwara mai wakiltan mazabar Gwanabe-Danmi- Adera ta yankin karamar hukumar Kaiama ya jagoranci wata tawagar tsaro zuwa cikin jeji.
Yan Fashi Da Makami
Samu kari