Yan Fashi Da Makami
Wasu yan bindiga da ake tunanin masu garkuwa da mutane ne sun kai mamaya wani gari a karamar hukumar Tafa na jihar Niger, sun kashe mutum daya da sace wasu 5.
Dazu mu ka ji Gwamnonin Jihohi za su zauna da nufin a kawo karshen matsalar rashin tsaro a kasar nan. Kungiyar NGF za ta zauna ne a gobe Ranar Laraba da rana.
An samu ‘Yan bindigan da su ka yi wa Malamin Makaranta yankan-rago. Wasu bata-gari da ba a sansu ba, sun hallaka Malami, an tsince shi cikin jini da karfe 10:00
Wasu gamayyar kungiyoyin arewa sun shawarci al'umman yankin a kan su tashi tsaye su kare kansu ba wai su tsaya jira gwamnati ta basu kariya daga miyagu ba.
Sai kuma Bashir Ahmad wanda aka fi sani da Bashoo, mai shekaru 23, dukkansu daga ƙofar Ɗumi, kuma suna cikin sanannu ƴan daban da suka addabi jihohin Bauchi, Go
Wasu da ake zargin yan bindiga ne sunyi garkuwa da matar Mr Olugbenga Ale, shugaban ma'aikatan gwamnan jihar Ondo, Rotimi Akeredolu. An yi garkuwa da matar a ya
Dakarun sojojin Najeriya na musamman na Operation Whirl Stroke na cigaba da samun nasarori a yunkurinsu na kawar da ayyukan bata gari a yankin Arewa ta tsakiya.
An cafke wasu mutanen Najeriya da suka damfari Bayin Allah a kasashe rututu. Interpol da ‘Yan Sandan gida ne su kayi ram da wadannan hatsabiban ‘Yan Yahoo.
Wani mazaunin unguwar da ya nemi a sakaya sunansa ya ce wani tsohon direkta ya sha da kyar da raunika da 'yan bindigan suka masa da duwatsu kamar yadda Daily Tr
Yan Fashi Da Makami
Samu kari