Yan Fashi Da Makami
A makon nan ‘Yan bindiga su ka sace Bayin Allah a wani Kauye a Kano, sun hallaka Jami’in da ya je ceto su, Miyagun sun shiga garin ne da tsakar dare a kan babur
Hedkwatar tsaro ta sojin Najeriya ta ce dakarunta na rundunar Operation Hadarin Daji sun cafke 'yan fashi bakwai da kuma masu taimaka musu guda biyar a Zamfara.
Za ku ji Miyagu sun kashe Manomi, sun sace mata a Jihar Shugaban kasa. Katsina ta gamu da hare-haren Miyagun ‘Yan bindiga da masu garkuwa da mutane a makon nan.
Wasu yan bindiga da ake tunanin masu garkuwa da mutane ne sun kai mamaya wani gari a karamar hukumar Tafa na jihar Niger, sun kashe mutum daya da sace wasu 5.
Dazu mu ka ji Gwamnonin Jihohi za su zauna da nufin a kawo karshen matsalar rashin tsaro a kasar nan. Kungiyar NGF za ta zauna ne a gobe Ranar Laraba da rana.
An samu ‘Yan bindigan da su ka yi wa Malamin Makaranta yankan-rago. Wasu bata-gari da ba a sansu ba, sun hallaka Malami, an tsince shi cikin jini da karfe 10:00
Wasu gamayyar kungiyoyin arewa sun shawarci al'umman yankin a kan su tashi tsaye su kare kansu ba wai su tsaya jira gwamnati ta basu kariya daga miyagu ba.
Sai kuma Bashir Ahmad wanda aka fi sani da Bashoo, mai shekaru 23, dukkansu daga ƙofar Ɗumi, kuma suna cikin sanannu ƴan daban da suka addabi jihohin Bauchi, Go
Wasu da ake zargin yan bindiga ne sunyi garkuwa da matar Mr Olugbenga Ale, shugaban ma'aikatan gwamnan jihar Ondo, Rotimi Akeredolu. An yi garkuwa da matar a ya
Yan Fashi Da Makami
Samu kari