Yan Fashi Da Makami
Wasu ‘Yan banga masu sa-kai sun yi nasarar cafke masu satar mutane a hanyar Kogi. Dubu ta cika kamar yadda za a ga masu garkuwa da mutanen sun yi fiki-fiki.
Rayuwar mazauna kauyen Aljumma da ke karamar hukumar Maradun a jihar Zamfara sun shiga garari sakamakon farmakin da wasu yan bindiga fiye da 50 suka kai masu.
Ta’adin Miyagu a Zamfara ya kai inda ya kai, ana kashe na kashewa. Hakan na zuwa ne bayan an sace Liman da Masallata a Zamfara, daga ciki an kashe wasu mutum 5.
Za ku ji yadda aka bada N500, 000 da lemu kafin a kubutar da Daliban ABU da aka sace. ‘Yan bindiga sun ba wata wanda aka sace kyautar kudi ta saye sabulun wanka
Labari da muke samu ya nuna cewa an sako daliban jami’ar Ahmadu Bello da ke Zariya, jihar Kaduna su tara da aka yi garkuwa da su a ranar Lahadi da ta gabata.
Rundunar Ƴan sanda Jihar Katsina ta kama ƴan kungiyar fashi da suke ƙware wurin kashe masu acaɓa bayan sun ƙwace babur ɗin su. Kakakin ƴan sandan jihar Katsina
'Yan sanda a Jihar Rivers sun tabbatar da sace tare da kashe tsohon shugaban kungiyar kwadago ta ma'aikatan dakon man fetur NUPENG, Mr Ebenezer Kalabo Amah.
An kama shi da bindigar roba bayan ƴan ƙungiyarsu sun yi wa wani mai adaidaita sahu fashi a Victoria Island misalin ƙarfe 1 na dare kamar yadda LIB ta ruwaito.
‘Yan bindiga sun bukaci N270m kafin su saki Daliban ABU Zaria da aka sace. Wani daga cikin daliban na ABU Zaria da aka tare ya samu ya tsere da harbin bindiga.
Yan Fashi Da Makami
Samu kari