Yan Fashi Da Makami
An ruwaito cewa an kashe mutum daya, jiya, tare da yin garkuwa da mutane 20 da wasu yan bindiga suka yi a kauyen Gwari-Gadabuke, da ke karamar hukumar Toto a Ji
Gwamnatin Katsina ta dage cewa sam ita bata biya masu garkuwa da mutane kowani kudin fansa don sakin daliban makarantar sakandare na kimiyya da ke Kankara ba.
Yan bindiga sun kashe tsohon sakataren ilimi na karamar hukumar Nasarawa, Malami Salihu sannan suka yi awon gaba da wasu matafiya 20 a karamar hukumar Toto.
Wasu ’yan bindiga sun kai mamaya kauyen Kawaran Rafi da ke Karamar Hukumar Igabi da ke jihar Kaduna, inda suka kashe babban Limamin garin, wato Dan Liman Isah.
Wata mata mai suna Suwaiba Naziru, da 'yan bindiga suka yi garkuwa da ita a kauyen Biya ki Kwana da ke jihar Katsina ta bayyana yadda ta haihu a hannun su.
Za ku ji labarin wani da ya yi kwana da kwanaki tsare a dajin Birnin Gwari. Mutumin da aka yi garkuwa da shi, ya ce ya ga ana horas da kananan yara a daji.
Wasu yan bindiga da ake zaton masu garkuwa da mutane ne sun yi garkuwa da wani limamin Katolika na Owerri da ke jihar Imo, Moses Chikwe, tare da direbansa.
Wasu yan fashi da makami sun kai hari garuruwa shida a jihar Katsina, sun yi garkuwa da mutane 50 ciki harda sabbin ma'aurata sannan kuma suka kashe mutum biyu.
Wasu yan bindiga sun kashe Alhaji Ahmodu Mohammed, jigon jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a karamar hukumar Bosso da ke jihar Niger a ranar Alhamis.
Yan Fashi Da Makami
Samu kari