Albashin ma'aikata
Shugaba Bola Tinubu ya sanar da bude asusun tallafawa sojoji da iyalansu, inda ya sadaukar da dukkan albashinsa tun hawan mulki a matsayin kudin somin-tabi.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin jihar Oyo ya bullo da hanyar rage wa talakawansa wahala saboda tsadar man fetur ma'aikata za su rika samun karin kudi duk wata.
Kungiyar kwadago sun bukaci karawa ma'aikatan gwamnati albashi da zai kai N154,000, karin kashi 120 cikin 100 saboda wahalar rayuwa da ma'aikata ke fuskanta.
Gwamnoni biyar sun amince da biyan albashin watan Maris tun kafin lokaci domin taimaka wa ma'aikata su yi shirin bikin karamar Sallah cikin walwala.
Kungiyar ASUU ta sanar da tsunduma yajin aiki a UNILAG daga Laraba, 11 ga Maris, 2026. Malaman sun koka kan rage musu albashin Janairu da Fabrairu, 2026.
Shugaba Tinubu ya amince da ƙarin albashin sojoji. Rundunar soji za ta ɗauki sababbin dakaru 28,000 tare da tura jiragen yaƙi zuwa jihar Benuwai.
Gwamnatin jihar Kano karkashin jagorancin Gwamna Abba Kabir Yusuf, ta rage lokacin da ma'aikata za su rika tashi daga aiki. Ta saukaka musu saboda azumi.
Gwamnan jihar Kebbi, Nasir Idris Kauran Gwandu, ya saukakawa ma'aikata saboda azumin watan Ramadan. Gwamna Nasir rage musu lokacin tashi daga aiki.
A labarin nan, za a ji cewa gwamna Dauda Lawal Dare na jihar Zamfara ya bayyana cewa gwamnatin tarayya ba ta taba ba su tallafin da ake raba wa jihohi ba.
Albashin ma'aikata
Samu kari