Albashin ma'aikata
Kungiyoyin kwadago na NLC da TUC sun gargadi gwamnatin tarayya ta gaggauta samar da mafita kan matsalar tsaro da ke kara ta'azzafa a sassan kasar nan.
Kungiyar m'aikatan gwamnatin tarayya ta ce N100,000 ba ta dace da halin matsin tattalin arzikin da ma'aikata ke ciki ba, ta bai wa Shugaba Tinubu wa'adi.
Kungiyar gwamnonin Najeriya (NGF) ta bukaci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da ya kara mafi karancin albashi zuwa N100,000 domin inganta rayuwar ma'aikata.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnan jihar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf ya dauki matakin farantawa ma'aikata ta hanyar ba su barka da Sallah gabanin bukukuwan.
Gwamnatin tarayya ta amince za ta fara biyan ma'aikatanta sabon alawus na 40% domin kaucewa barazanar da suka yi ta tsunduma yajin aiki a Najeriya.
Cikakken bayani kan mafi karancin albashi da kowace jiha a Najeriya ke biyan ma'aikata zuwa watan Afrilun 2026, inda jihar Imo ke kan gaba da albashin N104,000.
A labarin nan, za a ji ƙungiyoyin ƙwadago a Najeriya sun shirya fara zama da gwamnati domin a gaggauta cimma sabon mafi ƙarancin albashi ba tare ds bata lokaci ba.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf ya karbi ƙorafin ma'aikata da ke cewa an zaftare masu albashi haka kawai.
Shugaban NLC, Joe Ajaero, ya ce albashin Naira miliyan daya ba shi da amfani muddin Naira ba ta da daraja, inda ya bukaci gwamnati ta magance hauhawar farashin kaya.
Albashin ma'aikata
Samu kari