Albashin ma'aikata
A labarin nan, za a ji cewa hukumar fansho ta jihar Kano ta garzaya kotu domin a dawo da hakkokin wani ma'aikaci da aka aika wani asusu na daban.
Gwamnatin Kano za ta tura wa wani ma'aikacin ta giratuti sai aka samu akasin aka tura kudin Neja. Yanzu mutumin da ya ga kudi a asusun sa ya sanar da Kanawa.
Ministan tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa ya bayyana cewa gwammatin tarayya ta sake duba albashin sojoji domin inganta walwalarsu a Najeriya.
Ma'aikatan gwamnatin tarayya sun bukaci a biya hakkokinsu da ak rike kuma a kara mafi karancin albashi zuwa N300,000 saboda tsafar rayuwa a Najeriya.
A labarin nan za a ji cewa hukumar Tattara Kudin Shiga, Raba Kasafi da Kula da Albashi (RMAFC) ta dauki turbar karin albashi ga masu rike da mukaman gwamnati.
Shugaban ma’aikatan Fadar Shugaban Kasa, Femi Gbajabiamila, ya ce gwamnatin tarayya na shirin sake duba mafi ƙarancin albashin N70,000 saboda tsadar rayuwa.
Kungiyar ma'aikata ta JNPSNC ta yi kira ga gwamnatin Najeriya da ta yi wa ma'aikata karin albashi da kashi 40 saboda N70,000 ba ta wadatar da su.
Rahotanni sun nuna cewa gwamnatin jihar Taraba ta rage albashin masu share tituna daga N15,000 zuwa N10,000. An ce wanda ba zai iya ba ya ajiye aikin.
Kungiyoyin NLC da TUC sun sanar da shirin fara tattaunawa da gwamnatin tarayya kan sabon mafi karancin albashi, saboda hauhawar farashi da ta yi wa ma’aikata katutu.
Albashin ma'aikata
Samu kari