Albashin ma'aikata
Bola Tinubu ya amince da sabon tsarin albashi inda albashin sojoji zai tashi daga ₦187,200 zuwa ₦3.25m a kowane wata. An kawo kudin da kowane matsayi zai samu.
Kungiyoyin NLC da TUC sun bukaci gwamnatin tarayya ta kara mafi karancin albashin ma’aikata zuwa N500,000, yayin da wa’adin karin N70,000 ya kare a watan Yuli.
Gwamnatin Tarayya ta ce za ta fara biyan ragowar tallafin albashi kafin tsakiyar Agusta, tare da ci gaba da aikin biyan bashin karin girma ga ma'aikatan gwamnati.
Sojoji sun yabawa Shugaba Tinubu kan karin albashi daga kashi 30 zuwa 80, tare da bukatar gwamnati ta sake duba alawus dinsu domin rage tasirin tsadar rayuwa.
Gwamnatin Osun karkashin jagorancin Adeleke ta sake raba tallafin rage raɗaɗin tsadar rayuwa ga ma’aikatan gwamnati, domin ƙara musu albashi da inganta jin daɗinsu.
Ma’aikatan gwamnati sun bai wa gwamnatin tarayya wa’adin ranar 11 ga Agusta, 2026, domin biyan basussukan alawus da sauran hakkoƙinsu. Sun yi barazana.
Shugaba Bola Tinubu ya amince da ƙarin albashin sojojin Najeriya da ya kai tsakanin kashi 30 zuwa 80 cikin 100, wanda zai fara aiki daga ranar 1 ga Satumba.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar fansho ta jihar Kano ta garzaya kotu domin a dawo da hakkokin wani ma'aikaci da aka aika wani asusu na daban.
Gwamnatin Kano za ta tura wa wani ma'aikacin ta giratuti sai aka samu akasin aka tura kudin Neja. Yanzu mutumin da ya ga kudi a asusun sa ya sanar da Kanawa.
Albashin ma'aikata
Samu kari