Albashin ma'aikata
Bincike ya nuna akalla jihohi 26 a Najeriya ba su iya biyan albashin ma'aikatansu da kudin shiga na cikin gida, sai dai da tallafin FAAC na tarayya.
Yan sandan Bauchi ta fara bincike kan murabus ɗin CPL Yusuf Aliyu, wanda ya ce bai samu albashinsa ba shekaru biyu yayin da rundunar ta yi magana.
Ma'aikatan tarayya sun bukaci a kara albashi daga ₦70,000 zuwa ₦300,000 saboda tsadar rayuwa da kuma rashin cika alkawarin da gwamnati ta yi a baya.
Jigon jam'iyyar ADC Usman Austin Okai ya ce masu samun kasa da N300,000 a Abuja na bukatar karin hanyoyin samun kudin shiga saboda tsadar rayuwa.
Gwamnan jihar Delta Sheriff Oborevwori ya ce albashinsa N503,000 ne, yayin da manyan sakatarorin gwamnati ke samun N900,000, wasu kuma har N1m suke samu.
A labarin nan za a ji cewa hukumar yaki da cin hanci da rashawa mai zaman kanta ta ICPC ta tabbatar da samun bayanai a kan wasu ma'aikatan bogi a Najeriya.
A labarin nan za a ji cewa gwamna Nasir Idris na jihar Kebbi ya ce gwamnatinsa za ta rike ma'aikata na tsawon watanni kafin FAAC ta tura mata kudi.
Dan takarar NDC, Peter Obi ya musanta cewa ya nemi sojoji su ƙi ƙarin albashin da Bola Tinubu ya yi ba, yana mai cewa rahoton ƙarya ne ba gaskiya ba.
A labarin nan, za a ji cewa bakin NLC, TUC da kungiyoyin ya zo daya game da albashin N70,000 da gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta amince a ba ma'aikata.
Albashin ma'aikata
Samu kari