Albashin ma'aikata
Kungiyar ma'aikata ta JNPSNC ta yi kira ga gwamnatin Najeriya da ta yi wa ma'aikata karin albashi da kashi 40 saboda N70,000 ba ta wadatar da su.
Rahotanni sun nuna cewa gwamnatin jihar Taraba ta rage albashin masu share tituna daga N15,000 zuwa N10,000. An ce wanda ba zai iya ba ya ajiye aikin.
Kungiyoyin NLC da TUC sun sanar da shirin fara tattaunawa da gwamnatin tarayya kan sabon mafi karancin albashi, saboda hauhawar farashi da ta yi wa ma’aikata katutu.
Hadimin gwamnan Benue kan harkokin matasa da yaɗa labarai, Atu Terver Joseph, ya yi murabus nan take saboda zargin rashin biyansa albashi tsawon watanni.
A labarin nan, za a ji cewa tsofaffin ma'aikata da suka hada wa gwamna kudi domin ya kara a na sayen fam sun ce har yanzu ba a kai ga biyan bukatunsu ba.
Kungiyoyin kwadago na NLC da TUC sun gargadi gwamnatin tarayya ta gaggauta samar da mafita kan matsalar tsaro da ke kara ta'azzafa a sassan kasar nan.
Kungiyar m'aikatan gwamnatin tarayya ta ce N100,000 ba ta dace da halin matsin tattalin arzikin da ma'aikata ke ciki ba, ta bai wa Shugaba Tinubu wa'adi.
Kungiyar gwamnonin Najeriya (NGF) ta bukaci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da ya kara mafi karancin albashi zuwa N100,000 domin inganta rayuwar ma'aikata.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnan jihar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf ya dauki matakin farantawa ma'aikata ta hanyar ba su barka da Sallah gabanin bukukuwan.
Albashin ma'aikata
Samu kari