
Albashin ma'aikata







Gwamnan Anambra, Farfesa Charles Soludo, ya yi barazanar zare wani abu daga cikin albashin ma'aikata, waɗanda ba su zuwa wurin aiki saboda dokar zaman gida.

Ministan Kwadagon Najeriya, Chris Ngige ya bayyana a fili cewa albashinsa duk wata N942,000 ne kuma babu wani alawus da ya ke samu bayan hakan bayan cire haraji

Muhammadu Buhari ya nuna Gwamnati a shirye ta ke wajen ganin ta rage talauci tare da samar da hanyar wanzar da adalci, da kawo cigaba mai dorewa ga ma’ikata.

Gwamnan Edo ya ce a yanzu ya zama dole gwamnatin Najeriya ta daina biyan tallafin man fetur, idan ba haka ba, Godwin Obaseki ya ce ma’aikaci ba zai samu albashi

Ranar 1 ga watan Mayu na kowanne shekara rana ce da aka ware don bikin ranar ma'aikata a duniya, ranar na da dimbin tarihi a kasashen duniya ciki da Najeriya.

Muhammadu Buhari ya tsokano rikici da ya yi wa Ma’aikata karin 40% a albashi, ta ware ma’aikatan jami’a. Gwamnatin Tarayya tayi ta manta da masu aiki a jami’o’i
Albashin ma'aikata
Samu kari