![Gwamnan PDP ya yiwa ma'aikata albishir kan batun biyan N70,000](https://cdn.legit.ng/images/560x315/d753a4a5bc4af443.jpeg?v=1)
Albashin ma'aikata
![Gwamnan PDP ya yiwa ma'aikata albishir kan batun biyan N70,000](https://cdn.legit.ng/images/560x315/d753a4a5bc4af443.jpeg?v=1)
![N70,000: Kalubale 5 da ke gaban 'yan kwadago da ma'aikata bayan karin albashi](https://cdn.legit.ng/images/560x315/bc669ac9b69b0c9f.jpeg?v=1)
![Gwamnan APC ya zama na farko a Arewa da ya amince zai fara biyan ma'aikata N70,000](https://cdn.legit.ng/images/360x203/8c0dc1b7fc92c3be.jpeg?v=1)
!["Ban ce zan biya N80,000 ba," Gwamna ya musanta rahoton zai yi karin albashi](https://cdn.legit.ng/images/360x203/ef332292c6ed1880.jpeg?v=1)
![Gaskiya ta fito: Sai da Tinubu ya yi wa ƴan ƙwadago tayin N250,000 amma suka ƙi yarda](https://cdn.legit.ng/images/360x203/17fe614e4bcb4399.jpeg?v=1)
![Ana wata ga wata: NLC ta yi barazanar tsunduma wani yajin aiki, an gano dalili](https://cdn.legit.ng/images/360x203/ea6cc0db732f455d.jpeg?v=1)
![Gwamnonin PDP sun goyi bayan NLC, sun faɗi matsaya kan sabon mafi ƙarancin albashi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/d647fa0e540d68aa.jpeg?v=1)
Kungiyar gwamnonin PDP ta bayyana cewa tana tareda ƴan kwadago wajen ganin a ƙarawa ma'aikata albashi, sai dai ta ce a duba ƙarfin arzikin gwamnatoci.
![Mafi karancin albashi: 'Yan kwadago sun fadi dalilin amincewa da N70,000](https://cdn.legit.ng/images/190x107/8344cae0dc2287fa.jpeg?v=1)
Kungiyoyin kwadago sun amince da tayin da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi kan mafi karancin albashi na N70,000. Sun bayyana dalilin yin hakan.
![Magana ta kare: Tinubu ya fadi sabon mafi karancin albashi tare da daukar alkawura 3](https://cdn.legit.ng/images/190x107/98d781fa5a34de99.jpeg?v=1)
Shugaba Muhammadu Buhari ya bayyana N70,000 a matsayin sabon mafi karancin albashi da za a rika biyan ma'aikatan Najeriya yayin da ya dauki muhimman alkawura.
![Tinubu ya sanya labule da shugabannin kungiyoyin kwadago, an samu bayanai](https://cdn.legit.ng/images/190x107/51262c4355fcaf10.jpeg?v=1)
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya sanya labule da shugabannin kungiyoyin kwadago a fadarsa da ke Aso Rock Villa. Za su tattauna kan mafi karancin albashi.
![Esther Walson Jack: Muhimman abubuwa 6 kan sabuwar shugabar ma'aikatan gwamnati Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/a5c38d2e56b5b265.jpeg?v=1)
A jiya Laraba 17 ga watan Yulin 2024 Shugaba Bola Tinubu ya amince da nadin Didi Esther Walson-Jack a matsayin shugaban ma'aikatan Gwamnatin Tarayya.
![Ondo: Dan takarar gwamna ya fadi mafi karancin albashin da zai biya idan ya ci zabe](https://cdn.legit.ng/images/190x107/69d968196c69b88f.jpeg?v=1)
Idan har aka zabe shi matsayin gwamnan Ondo, Ayodele Olorunfemi, dan takarar gwamna na LP ya ce zai biya N120,000 matsayin mafi karancin albashi ga ma’aikata jihar.
![Ana tsaka da cin kwakwa, gwamna zai ba ma'aikata N45,000 domin rage raɗaɗin kunci](https://cdn.legit.ng/images/190x107/bf5ff4cd460f461c.jpeg?v=1)
Gwamnatin jihar Abia ta amince da biyan ma'aikatan jihar N15,000 har na tsawon watanni uku saboda mawuyacin hali da ake ciki na kunci da tsadar rayuwa.
![NLC: Rigima ta ɓarke tsakanin ƴan ƙwadago yayin da ake tsaka da batun ƙarin albashi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/6b4f263885e007f8.jpeg?v=1)
Kungiƴar ƴan kwadago ta ƙasa reshen jihar Ondo ta dare gida biyu kam batun ritayar shugaban ƙungiyar, mutum biyu sun yi ikirarin shugabancin ƙungiyar.
![Tinubu ya fadi sabon albashin da zai iya biyan ma'aikata, NLC ta dage kan N250,000](https://cdn.legit.ng/images/190x107/86d90af125be0bd2.jpeg?v=1)
Shugaban kasa Bola Tinubu ya nemi 'yan kwadago su amince a biya N62,000 a matsayin sabon mafi karancin albashi. Sai dai ma'aikatan sun dage kan N250,000.
Albashin ma'aikata
Samu kari