Albashin ma'aikata
A labarin nan, za a ji cewa gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya kara raba hakkin aiki na N5bn ga iyalan tsofaffin ma'aikata da iyalan wadanda su ka rasu.
Ma’aikatan Ondo sun bukaci gwamna ya kara mafi karancin albashi daga N73000 zuwa N256,950, suna danganta bukatarsu da tsananin tsadar rayuwa bayan cire tallafin mai.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya ce Shugaba Bola Tinubu ya bayar da umarnin bai wa ’ya’yan marigayiya, Grace Adayilo aiki kai tsaye domin tallafawa rayuwar iyalanta.
A labarin nan, za a ji cewa tsofaffin ma'aikatan kasar nan sun fara baranzar fara zanga-zanga tsirara saboda mawuyacin halin da su ke ciki a yanzu.
Likitoci masu neman kwarewar aiki a Abuja sun shiga yajin aiki na sai baba ta gani, yayin da suka zargi gwamnati da kin biyan hakkoki da kuma karancin ma’aikata.
Gwamnatin jihar Akwa Ibom ta ayyana dokar ta-baci a fannin lafiya, za a dauki ma’aikatan lafiya 2,000, a gyara asibitoci da karin kasafin kudi na ₦695bn.
Bincike ya nuna cewa, zai ɗauki ma'aikaci mai karɓar mafi ƙarancin albashi na N70,000 fiye da shekaru biyu kafin ya iya mallakar sabuwar wayar iPhone 17.
Ministar harkokin mata Hajiya Imaan Sulaiman-Ibrahim, ta bayyana cewa ba ta rike kowane ma'aikaci a zuciya ba kan zanga-zangar da suka gudanar a kanta.
Likitoci masu neman kwarewar aiki ssun sanar da shiga yajin aiki tare da rufe asibitocin gwamnati da ke a fadin Najeriya kan rashin cika alkawarin gwamnati.
Albashin ma'aikata
Samu kari