Albashin ma'aikata
Gwamnatin tarayya ta amince za ta fara biyan ma'aikatanta sabon alawus na 40% domin kaucewa barazanar da suka yi ta tsunduma yajin aiki a Najeriya.
Cikakken bayani kan mafi karancin albashi da kowace jiha a Najeriya ke biyan ma'aikata zuwa watan Afrilun 2026, inda jihar Imo ke kan gaba da albashin N104,000.
A labarin nan, za a ji ƙungiyoyin ƙwadago a Najeriya sun shirya fara zama da gwamnati domin a gaggauta cimma sabon mafi ƙarancin albashi ba tare ds bata lokaci ba.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf ya karbi ƙorafin ma'aikata da ke cewa an zaftare masu albashi haka kawai.
Shugaban NLC, Joe Ajaero, ya ce albashin Naira miliyan daya ba shi da amfani muddin Naira ba ta da daraja, inda ya bukaci gwamnati ta magance hauhawar farashin kaya.
An shiga farin ciki da Gwamna Inuwa Yahaya ya amince da biyan cikakken sabon mafi karancin albashi ga ma'aikatan ƙananan hukumomin Gombe tun daga watan Mayu 2026.
Likitocin NARD sun sanar da shiga yajin aikin sai baba ta gani a fadin Najeriya daga ranar 7 ga Afrilu, 2026, sakamakon dakatar da alawus da gwamnatin tarayya ta yi.
Shugaba Bola Tinubu ya sanar da bude asusun tallafawa sojoji da iyalansu, inda ya sadaukar da dukkan albashinsa tun hawan mulki a matsayin kudin somin-tabi.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin jihar Oyo ya bullo da hanyar rage wa talakawansa wahala saboda tsadar man fetur ma'aikata za su rika samun karin kudi duk wata.
Albashin ma'aikata
Samu kari