Yemi Osinbajo
Mataimakin shugaban kasa Osinbajo ya bukaci 'yan Najeriya da su kara hakuri abubuwa sun kusa daidaita a kasar ta Najeriya. Ya yi fatan rahamar Allah ga dukkansu
Fadar shugaban kasa ta bayyana cewa bai zama dole ba ga Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya mika ragamar mulki ga Mataimakin Shugaban Kasa, Farfesa Yemi Osinbajo.
Tsohon Sanata, Dino Melaye ya roki Shugaba Muhammadu Buhari ya mika mulki ga Mataimakinsa, Yemi Osinbajo yayin da yake shrin tafiya zuwa Landan don duba lafiya.
Mataimakin shugaban kasa Yemi Osinbajo ya gargadi masu kira ga raba Najeriya da su sake tunani. Yace ba raba kasar bane aiki, suna bukatar Visa don zuwa Kano.
Mataimakin shugaban kasar Najeriya Osinbajo ya bayyana wasu dalilai da yake ganin su ne ke jawo koma baya wajen gina Najeriya. Daga ciki akwai yawan kabilu.
Shugaban kasar Najeriya da mataimakinsa za su karbi karon farko na allurar rigakafin COVID-19 a ranar Asabar mai zuwa. Tare da su za a yiwa sauran manyan Najeri
Gwamnati ta umarci jihohi da su biya wadanda rikicin makiyaya da manoma ya rutsa dasu diyyar abubuwan da suka rasa a yayin rikice-rikicen a kwanakin bayan nan.
Mataimakin shugaban kasar Najeriya ya yi Allah wadai da rikice-rikicen da ke faruwa a jihar Oyo tsakanin Hausawa da Yarbawa. Yace kasuwar alamace ta hadin kai.
Ana cin moriyar Crypto, Duk da wannan dama da ta samu, bankin CBN ta haramta duka mu’amalar kudin. Fiyin Osinbajo ya na ganin gwamnatin Najeriya ta yi kuskure.
Yemi Osinbajo
Samu kari