Yemi Osinbajo
Jigon APC Bola Ahmed Tinubu, mataimakin shugaban kasa Yemi Osinbajo, gwamnan jihar Ekiti, Kayode Fayemi da Ayo Fayose na iya gadan shugaban kasa Buhari a 2023.
Gwamnatin Tarayya ta kawo sababbin rangawame a Finance Act 2020. Shugaba Muhammadu Buhari ya sa hannu a kudirin Finance Act ne a ranar karshe a shekarar bara.
Babban daraktan hukumar kiwon lafiya a matakin farko (NPHC), Faisal Shu'aibu, ya ce za'a fara yi wa shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, da mataimakinsa, Yemi Osinb
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi ganawar sirri tare da mataimakin shugaban kasa Yemi Osinbajoa fadar Shugaban kasa, Abuja a yau Talata, 5 ga watan Janairu.
Jigon APC Abubaka Girei, ya shawarci jam’iyya mai mulki da ta baiwa Yemi Osinbajo-Babagana Zulum tikitin shugabancin kasa a 2023, cewa hakan zai sa ta nasara.
Babban faston kasar Ghana, Prophet Nigel Gaisie, a sakon 2021, ya yi hasashen cewa mataimakin Shugaban kasa Yemi Osinbajo zai zama Shugaban kasar Najeriya.
A jiya ne Muhammadu Buhari ya gana da masu ba shi shawara, ya bayyana inda ya sa gaba na ganin Gwamnati za ta shawo kan tsadar kayan abinci a shekara mai zuwa.
Jaridar Daily Trust ta ce Mataimakin shugaban kasa, Yemi Osinbajo ya fito da tsarin NMFPAN. Idan aka yi amfani da wannan tsari, yunwa za ta ragu a Najeriya.
A makon nan Gwamnatin Shugaba Buhari zata fara aikin gina gidaje 300, 000. Jihohi sun ba Gwamnatin Tarayya filayen da za a gina kananan gidajen ini Laolu Akande
Yemi Osinbajo
Samu kari