Amurka
Fadar shugaban kasa ta yi martani kan shirin saka wutar sola a Aso Villa da Bola Tinubu ke yi. Ta ce ko a fadar shugaban Amurka ma ana aiki da wutar sola.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa jama'a ne kawai ke ruruta batun cewa kotu ta yanke hukuncin cewa a fito da bayanai a kan binciken Bola Tinubu kan miyagun kwayoyi.
Wata kotun tarayya a ƙasar Amurka ta umurci hukumar FBI da DEA su saki bayanan binciken da suka shafi Bola Tinubu kan zargin safarar miyagun kwayoyi.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya cire hoton Barrack Obama ya saka hoton da aka harbe shi a lokacin yakin neman zabe. Lamarin ya fara jawo suka a kasar.
China ta kara haraji kan kayayyakin Amurka zuwa 125% yayin da rikicin kasuwanci ya kara kamari. China ta ce ta shirya yin karar Amurka gaban hukumar WTO.
Ministan kudi, Wale Edun ya ce gwamnatin tarayya za ta ƙarfafa samun kuɗi daga fannoni daban-daban domin rage illar harajin da Amurka ta kakaba wa Najeriya.
Kasar Amurka ta ce ta zuba ido kan yadda kotu ke gudanar da shari'ar zaben gwamnan Edo. Amurk ta ce ta zuba ido kan shari'ar bayan kotu ta ba APC nasara.
Shugaban kasar Amurka, Donlad Trump ya bayyana sanya sababbin harajin kaya a kan wasu ƙasashen duniya, a kokarinsa ya tattaro wa kasar karin kudin shiga.
Shugabannin GAVI, kungiyar da ke bayar da tallafin rigakafi ka kasashe sun ce idan Amurka ta dakatar da tallafinsu, mutane miliyan 1.2 za su mutu a shekaru 5.
Amurka
Samu kari