Amurka
Rahotanni sun bazu cewa Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya bace na kwanaki biyar, amma bincike ya tabbatar da cewa wannan ikirari ba gaskiya ba ne.
An shiga rana ta 14 a yakin da ake tsakanin Iran da Isra'ila/Amurka. Isra'ila ta ce an jikkata mata mutane 2,975. Iran ta tattauna da India yayin da aka kai Tehran.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya yi magana kan harin da wani matukin mota ya kai kan Yahudawa a wajen ibadar da suke a Amurka, motar ta kama da wuta.
Babban sakataren majalisar tsaron Iran, Ali Larijani, ya ce Iran ba za ta daina yaki ba har sai Amurka ta yi nadamar fara yaki, ya ce rikicin da ya haifar matsaloli.
Babban lauya kuma mai rajin kare hakkin dan Adam, Femi Falana, ya ba gwamnatin Bola Ahmed Tinubu shawara kan yakin da Amurka ke yi a Gabas ta Tsakiya.
Shugaban Amurka, Donald Trump, ya fadi halin agoran Iran, Mojtaba Khamenei, ya ce watakila yana raye amma ya samu rauni, yayin da Iran ta ci gaba da barazanar hari.
Babban lauya mai kare hakkin dan Adam, Femi Falana ya ce akwai darasin da Najeriya za ta koya a yaki da Amurka ke yi da Iran. YA ce dole Najeriya ta tashi tsaye.
Malamin addinin Musulunci, Dr Bashir Aliyu Umar ya caccaki gwamnatin Najeriya kan kama masu sukar Isra'ila da Benjamin Netanyahu kan yakin da ake yi da Iran.
A labarin nan, za a ji cewa Joe Cirincione, wani masanin harkokin tsaro ya yi hasashen yakin da Amurka ke yi da Iran zai iya jawo mata gagarumar matsala.
Amurka
Samu kari