Amurka
Yakin Iran da Isra'ila ya kara zafafa bayan harba makamai fiye da 100 da Iran ta yi. Iran ta ki yarda da shirin tsagaita wuta duk da korafin Isra'ila na kashe yara.
Yayin da ake rigima tsakanin Isra'ila da Iran, wani babban jami'in gwamnatin Amurka ya ce shugaban kasar, Donald Trump ya hana shirin kashe Ayatullah Ali Khamenei.
Trump ya nesanta Amurka daga harin Isra’ila kan Iran, ya gargadi Tehran da kada ta kai hari, yana cewa za a mayar da martani mai tsanani a kai yau Lahadi.
Gwamnatin Donald Trump na duba yiwuwar sanya takunkumin biza ga Najeriya da wasu ƙasashe 24 na Afirka saboda zargin rashin bin ka'idojin tsaro a ƙasar.
Wani mutumi ɗauke da bindiga ya kai hari gidajen ƴan Majalisa biyu a Amurka, ƴar Majalisa ɗaya da mijinta sun mutu yayin da sanata ya samu rauni.
A labarin nan, za a ji cewa harin da Israila ta kai kasar Iran ya jawo asarar rayukan manyan dakarun tsaron kasar, daga ciki har da masu tsattsauran ra'ayi.
Kasar Isra'ila ta kai hare hare Iran inda ta kashe manyan sojoji da masana kimiya da nukiliya na kasar, Iran ta ce za ta mayar da martani mai tsanani a Isra'ila.
Mai kudin duniya, Elon Musk ya fito ya ce ya yi nadama kan wasu kalamai da ya fada a kan shugaban Amurka Donald Trump da suka yi cacar baki a intanet.
Shuagaban kasar Chadi ya yi martai kan matakin da Donald Trump ya dauka na hana 'yan kasarsa shiga Amurka. Mahamat Deby ya hana yan Amurka shiga Chadi.
Amurka
Samu kari